Daura
Ana sa rai bayan an gama yi wa Daura tambayoyi a mika sa gaban Hukumar EFCC domin jin inda ya kai wasu kudin Hukumar ta DSS. Tsohon Shugaban DSS Ita Ekpeyong ya bar wa Magu gadon wasu makudan kudi da yanzu sun yi kafa.
Za ku ji cewa Ruwan sama ya rusa gidaje da dama a Katsina. Wata sabuwar musiba ce dai ta aukawa Kauyen na Shugaban kasa Buhari. Ta tabbata cewa an rasa rai sannan kuma gidaje da dama sun rushe a Garin na Daura.
Za ku ji cewa Mutanen Garin Daura su na azumi cikin duhu. Yanzu haka ana tsananin fama da duhu a Garin Shugaban Kasa Buhari. Mutanen Garin da ke cikin Katsina sun yi kwana-da-kwanaki babu lantarki inji 'Dan Majalisar su.
Tattaunawar da har ya zuwa yanzu ba'a bayyana makasudinta ba, amma sai dai na kyautata zaton ziyarar na da nasaba da zaben da ake shirye-shiryen gudanarwa na shugabancin jam'iyyar na kasa da kuma batun sake tsayawa takarar shugaba
An gurfanar dashi tare da tsohon shugaban fannin kudi da mulki, karkashin ofishin tsohon mai bada shawara akan harkokin tsaro, Shu'aibu Salisu ;tsohon manajan matatar man fetur ta kasa, Aminu Baba-kusa, da kuwa masana'antu biyu...
Za ku ji cewa Mutane sun fito da jar hula lokacin da Tsohon ‘Dan Majalisar Wakilan Tarayyar Najeriya kuma tsohon Gwamna wanda shi ne Sanata a yanzu Kwankwaso ya kai ziyara Daura a jihar Katsina domin ta’aziyya.
Yanzu haka dai mun kawo maku jerin wadanda ake tunani za su iya zama Sanatan na Yankin Arewacin Katsina bayan rasuwar Sanata Bukar kwanaki. Dama kwanakin kun ji cewa Aisha Buhari ta kora Alhaji Mamman Daura daga Villa.
Ga dai jerin sunayen nan, wasu an kwato kudin wasu ana kan hakan, wasu sun tsere wasu suna kulle, wasu na neman tada yaki wasu na biyan manyan lauyoyi da alkalai kudi, wasu na neman afuwarku, wai kuma kusake zabo su a 2019...
Majiyar NAIJ.com ta ruwaito Sarki Umar ya kara bayyana Bukar a matsayin mutumi mai saukin kai, wanda ya sadaukar da rayuwarsa don yi ma jama’a bauta, ga shi mai rikon addini, wanda ke ganin mutunci tare da girmama na gaba.
Daura
Samu kari