Dandalin Kannywood
Fitaccen mawakin Hausa Nazifi Asnanic ya bayyana wa BBC cewa cikin tarihin wakokin da ya rera, ba zai taba mantawa da wakar da ya rera wa Goodluck Jonathan.
Duk da cutar korona da ta zama ruwan dare dama duniya, an yi bikin karamar sallah cike da godiya ga Allah da ya badadamar kammala azumin watan Ramadan lafiya.
A cikin kwanakin shagalin bikin sallah karama ne wani sabon al'amari ya ziyarci yankin arewacin Najeriya. Wannan al'amari ya jawo cece-kuce a arewacin Najeriya.
Sanannen mawakin Hausa, Ali Isa Jita ya ce Arewacin Najeriya ba a daukar mutane irinsu da muhimmanci. Ana daukar mawaka da 'yan fim a mutanen banza ne kawai.
Allah ya yi wa fitaccen tsohon jarumin masana'antar Kannywood, Daudu Galadanci, wanda aka fi sani da Alkalin Kuliya rasuwa, a daren ranar Laraba, 13 ga Mayu.
Fitaccen jarumin Kannywood Yakubu Muhammed, ya nuna alhini a kan rasuwar abokin aikinsa kuma amininsa, Ubale Ibrahim. Ya ce shakka babu sun yi babban rashi.
Allah ya yi wa daya daga cikin shahararrun jaruman masana’antar shirya fina-finan Hausa ta Kannywood, Ubale Ibrahim wanda aka fi sani da wanke wanke rasuwa.
Daya daga cikin fitattun jarumai a dandalin wasan kwaikwayo na Kannywood, Rahama Sadau, ta watsa wasu zafafan hotunanta tare da kyawawan 'yan uwanta mata uku.
Shahararren dan wasan Hausa kuma mawakin zamani Adam A. Zango, ya fede biri har wutsiya game da dangantakar da ke tsakaninsa da hukumar tace fina-finai ta Kano.
Dandalin Kannywood
Samu kari