Jihar Cross River
Hausawa da Fulani mazauna karamar hukumar Ogoja na jihar Cross Rivers sun bayyana goyon bayansu ga takarar sanata na Ben Ayade suna cewa baya nuna banbanci.
A cikin watanni shida na farkon shekarar 2022 yan Najeriya sun siya lemun kwalba da giya wanda kudinsu ya kai Naira biliyan 599.11. Hakan na nuna cewa an samu
Wani labari mara dadi da muke samu ya bayyana cewa, wasu mutane sai mutuwa suke bayan cin abinci mai guba a wata karamar hukuma a jihar Kuros Ribas. Aa bincike.
Rahotannin da ke shigowa sun nuna cewa a jiya Talata da yamma wasu miyagu suka yi awon gaba da tsohon Akanta Janar na jihar Kuros Riba tare da wasu mutane uku.
Wani jigon jam'iyyar APC, Ray Murphy, yace ƙasar na na fatan samun shugabanci nagari ba wai sakin baki a bainar jama'a ba, yace daga yau ya bar jam'iyyar APC.
Rundunar 'yan sanda reshen jihar Kuros Riba ta tabbatar da faruwar rikicin 'yan kungiyar asiri a jami'ar jihar har mutum ɗaya ya jikkata, tace ana kan bincike.
Gwamnan jihar Kuros Riba, Ben Ayade, ya bayyana wa duniya cewa babu ɗan yakarar shugaban ƙasan da ya kama kafar Bola Tinubu a cancantar gaje shugaba Buhari.
Gwamna Nyesom Wike bai hakura da maganar kyale Gwamnoni su rika karbar harajin VAT a jihohin da suke mulki ba, Gwamnan yace Ribas za ta kashe N420bn a 2023.
Yayin da ake ta shirin tunkarar babban zaɓen 2023, a jihar Kuros Riba rikici ne ke neman kai jam'iyyar APC mai mulki ƙasa, wani jigo yace zai wa PDP a 2023.
Jihar Cross River
Samu kari