Babban bankin Najeriya CBN
Gwamnan Babban Bankin Najeriya, CBN, Olayemi Cardoso ya ce duk da rashin darajar Naira akwai damarmaki da dama wanda za a yi amfani dasu domin inganta kasar.
Tsohon Sanata ma wakiltar Kaduna ta Tsakiya, Shehu Sani ya bayyana rashin gamsuwa da shawarar da Bankin Duniya ya ba kasar nan kan bunkasar tattalina arziki.
Bankin Duniya ya shawarci gwamnatin kasar nan kan dabarun da za ta bi wajen raba arzikin man fetur domin rage talauci da hauhawar farashin da ake fama da shi.
An kafa CBN ne a shekarar 1958 a matsayin babban bankin kasar. A tsawon shekarun da suka gabata, gwamnoni da dama sun shugabanci bankin CBN kuma sun samu nasarori.
Gwamnatin shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ta karbo rancen makudan Daloli daga Bankin Duniya a cikin watanni 16 da shugaban ya fara mulkin kasar nan.
Tsohon mataimakin gwamnan CBN ya bayyana a gaban kotu inda ya ba da shaida kan shari'ar da ake yi wa Godwin Emefiele dangane da sauya fasalin Naira.
Hukumar yaki da masu yiwa tattalin arzikin kasa zagon kasa (EFCC) ta bukaci da ta yi watsi da bukatar tsohon gwamnan CBN, Godwin Emefiele ya shigar a gabanta.
Mataimakin gwamnan CBN ya zargi Emefiele da yaudarar Buhari yayin canza kudi a 2022. Ya ce ba a bi tsarin da Buhari ya fada ba yayin canza sabon kudin Najeriya.
Gwamnatin Bola Ahmed Tinubu ta karbo bashin $1.57bn daga bankin duniya domin wasu ayyuka na musamman a Najeriya. Za a farfado da noma da kiwon lafiya.
Babban bankin Najeriya CBN
Samu kari