Babban bankin Najeriya CBN
Babban bankin Najeriya CBN ya ce man feturin matatar Ɗangote zai taka muhimmiyar rawa wajen daidaita farashin sufuri da sauke farashin abinci a ƙasa.
Bankin CBN zai yi sanadiyyar da gwamnatin tarayya za ta samu biliyoyi na kudin shiga. Harajin tsaron yanar gizo zai kawowa Najeriya Naira biliyan 50 a 2024.
Babban bankin Najeriya na CBN ya dawo da harajin tsaron yanar gizo ga yan Najeriya.CBN zai rika karbar O.005% yayin hulda da bankuna ta yanar gizo wajen yan kasa.
Bankin FCMB da hadin guiwar Gidauniyar Tulsi Chanrai sun warkar da masu matsalar ido 150,000 a jihar Kebbi wanda aka yi wa aiki kyauta domin samun lafiya.
Fadar shugaban kasa ta fito ta musanta rahotannin da ke yawo masu cewa Shugaba Bola Tinubu ya umarci gwamnan CBN, Yemi Cardoso ya yi murabus daga mukaminsa.
Bankin CBN ya ce cire tallafin man fetur da matsalolin tsaro za su iya zama barazana ga tattalin arzikin Najeriya. CBN ya ce asusun wajen Najeriya zai iya ci baya.
A labarin nan, hukumar da yaki da yi wa tattalin arzikin kasa ta'annati (EFCC) ya bayyana cewa talauci da cin hanci sun taimaka wajen ta'addanci.
Shugaban Yarbawa a yankin Kudu maso Yamma, Gani Adams ya caccaki Shugaba Bola Tinubu kan tsare-tsarensa da ke kuntatawa al'umma da jefa su cikin wahala
Kungiyar kwadago ta TUC ta bayyana cewa tana ganin ba cire tallafin mai ba ne asalin abin da ya kawo tsadar man fetur, ya ɗora laifin kan karya darajar Naira.
Babban bankin Najeriya CBN
Samu kari