Babban bankin Najeriya CBN
Kayan zabe masu muhimmanci sun isa Akure a jihar Ondo yayin da jam’iyyu ke shirin tunkarar zabe mai zuwa da za a gudanar a ranar 16 Nuwamba, 2024.
Babbar kotun tarayya mai zama a Legas ta kara kwace makudan kudi, kadarori da hannun jari da ake zargin suna da alaƙa da tsohon gwamnan CBN, Godwin Emefiele.
Hukumar yaƙi da cin hanci da rashawa ta ƙasa (EFCC) ta ce ba za ta saurarawa manyan jami'an bankuna da ake zargi da hannu a cikin almundahana ba.
Farfesa Attahiru Muhammad Jega ya yi kira ga gwamnatin Bola Tinubu kan bin tsarin bankin duniya da IMF. Jega ya ce IMF zai iya jefa Najeriya a matsala a gaba.
Bankin Duniya Duniya ya yi hasashen da zai shafi kasashen duniya a shekarun 2025 da 2026 a bangaren fetur da kayan abinci, amma matsalar tsaro zai kawo cikas.
Babbar kotun tarayya da ke birnin Abuja ta hana gwamnatin tarayya sakarwa jihar Rivers kudade daga asusunta duk wata. Kotun ta yi hukuncin ne a ranar Laraba.
IMF ya ce babu ruwansa a cire tallafin fetur a Najeriya. Daraktan Afrika na asusun, Abebe Selassie ne ya fadi haka, ya ce amma mataki ne mai kyawun gaske.
Bankin CBN ya yi matsaya kan amfani da tsofaffin kudi a Najeriya. CBN ya ce za a cigaba da amfani da tsofaffin kudi kuma ba maganar cewa za a canja kudi a Najeriya.
Majalisar wakilai ta bukaci babban bankin Najeriya (CBN) da ya wadatar da sababbin takardun Naira tare da fara janye tsofaffin gabanin 31 ga watan Disambar 2024.
Babban bankin Najeriya CBN
Samu kari