Babban bankin Najeriya CBN
Gwamnan babban bankin Najeriya, Yemi Cardoso ya ce har yanzun tattalin arzikin Najeriya na tsaka mai wuya, ya ce akwai kalubale masu tarin yawa a ƙasar nan.
CBN ya yi karin haske kan shirin ritayar ma'aikata 1000. Bankin ya musanta cewa shi ya tilasta masu ajiye aiki. Sannan ya fadi dalilin ware N50bn kudin sallama.
Kamfanin TCN ya ce matsalar wuta na shirin zama tarihi. An fara aikin inganta tashoshin lantarki a kasar nan. Kamfanin ya fara aiki daga jihar Legas.
Yadda ragurgujewar darajar Naira a Najeriya ya kara yawan bashin da ake bin kasar zuwa N30trn cikin shekara daya kacal daga watan Yunin 2023 zuwa Yunin 2024.
Masu PoS sun ƙara farashi saboda harajin EMTL na N50 akan N10,000. Suna samun kuɗi daga kasuwanni, gidajen mai, wanda ya tilasta kara kudin domin samun riba.
Majalisar wakilai ta umarci CBN da ta dakatar da sallamar ma’aikata 1,000 da biyan kudin sallama na N50bn, inda ta kafa kwamitin bincike kan lamarin.
Babban bankin Najeriya na CBN ya fara shirin sallamar ma'aikata kimanin 1,000 kuma zai ba su kudin ritaya sama da N50bn yayin sallamarsu kafin karshen 2024.
Gwamnatin tarayya ta fara cire harajin N50 kan kowace mu'amalar kudi ta N10,000. Kamfanonin Opay da Moniepoint sun fara aiwatarwa daga 1 ga Disamba.
Gwamnatin Tinubu ta karbo basussukan $6.45bn daga Bankin Duniya. Yanzu haka shugaba Bola Tinubu na neman kara karbo wani rancen. Masana sun shiga damuwa.
Babban bankin Najeriya CBN
Samu kari