Babban bankin Najeriya CBN
Bankin duniya ya kafawa Najeriya manyan sharudda kafin ya ba ta rancen dala biliyan 1.5. Bankin Duniya ya ce zai iya soke rancen kudin idan aka karya dokokin.
Tawagar shugaban kasa karkashin jagorancin Jim Obaze ta yi ikirarin cewa an sace dala miliyan 6.2 daga asusun bankin CBN da sunan biyan masu sa ido kan zabe.
A yayin da ake shirin yin babbar Sallah a Najeriya, darajar Naira ta fadi kasa warwas a kasuwannin yan canji. Naira ta yi kasa kan Dalar Amurka a kasuwa.
Gwamnatin Najeriya na neman rancen dala miliyan 500 daga Bankin Duniya domin gina hanyoyin karkara da kuma bunkasa kasuwancin noma a fadin kasar.
Bankin duniya ya gargadi gwamnatin Najeriya kan karin kudin ruwa da ake yi ga masu karbar bashi. Bankin ya ce karin kudin zai kara kawo tashin farashin kayayyaki.
Ministan kudi kuma ministan tattalin arziki, Wale Edun, ya ba da sanarwar amincewar Bankin Duniya na ba Najeriya bashin $2.25bn domin farfado da tattalin arziki.
Hukumar da ke kula da kudin masu ajiya a bankuna (NDIC) ta sanya bankin Heritage da sauran rassansa a sassan kasar nan a kasuwa a matsayinta Na mai sa ido.
Hukumar kare bayanan ‘yan kasa (NDPC) ta ce ta na binciken akalla kamfanoni, makarantu, kamfanonin inshora, cibiyoyin kasuwanci 1000 saboda shiga bayanan jama'a.
Tsohon daraktan babban bankin Najeriya, Ahmed Umar ya yi bayanin yadda Emefiele ya shure tsarin sababbin kuɗin da Muhammadu Buhari ya amince da su.
Babban bankin Najeriya CBN
Samu kari