Muhammadu Buhari
A labarin nan, za a ji cewa tsohon Shugaban Najeriya, Cif Olusegun Obasanjo ya fito da wasu bayanai a kan bangaren shari'a da yadda adalci ya wargaje a kasa.
A labarin nan, za a ji cewa tsohon Ministan lantarki, Abubajar D Aliyu ya bayyana cewa matsalar da kasar nan ke ciki ta samo asali ne daga mugun halin jama'a.
Tsohon shugaban jam’iyyar APC wanda ya taba zama gwamnan Osun, Bisi Akande, ya kai ziyara gidan marigayi Muhammadu Buhari a jihar Kaduna a Arewacin Najeriya.
Tsohuwar mataimakiyar Muhammadu Buhari ta soki yadda ake bai wa masu laifi mukamai a jam’iyyar, tana kiran halin rashin kunya da mutunta masu laifi.
Tsohon shugaban kasa Goodluck Jonathan ya yi wasu tone-tone kan dalilin faduwarsa a 2015 inda ya ce ya yi tunanin soke zaben saboda matsalolin na’urar tantancewa.
A labarin nan, za a ji cewa shugabannin APC a Kudu masi Yamma sun yi wani zama, inda su ka yanke hukuncin sake zaben Bola Tinubu a kakar zaben 2027.
Bayan wata daya da rasuwar tsohon shugaban kasa, Muhammadu Buhari a birnin London da ke Birtaniya, ma’aikatan gidansa a garin Daura sun yi jimamin rasuwarsa.
Daniel Bwala ya bayyana siffofi takwas da suka bambanta Shugaba Tinubu da sauran shugabanni, yana mai cewa irin wadannan halaye ne ke sa bai damu da 2027 ba.
A labarin nan, za a ji tsohon Minista Farfesa Isa Ali Pantami ya bayyana cewa babu wanda ya kawo tunanin tsohon Shugaban Kasa, Muhammadu Buhari zai rasu a Landan.
Muhammadu Buhari
Samu kari