Muhammadu Buhari
An yi rashin wani tsohon sanata a jihar Neja. Sanata Ibrahim Musa wamda ya wakilci Neja ta Arewa, ya yi bankwana da duniya bayan ya yi rashin lafiya.
Tsohon ministan sadarwa a Najeriya, Farfesa Isa Ali Pantami ya bayyana yadda marigayi tsohon shugaban kasa, Muhammadu Buhari ya dauko shi tare da ba shi mukami.
A labarin nan, za a gano yawan kudin da gwamantin Asiwaju Bola Ahmed Tinubu ta kashe wajen gyaran jiragen shugaban kasa kasa da shekaru biyu a mulkinsa.
Tsohon ministan kula harkokin ƴan sanda, Aminu Maina Waziri ya ce gwamnatin shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu ta maida Najeriya baya ta kowane fanni.
Mai Martaba Sarkin Kano, Muhammadu Sanusi II ya kai ziyarar ta'azziya gidan tsohon shugaban kasa, Muhammadu Buhari a jihar Kaduna wanda ga rasu a London.
Tsohon hadimin marigayi Muhammadu Buhari ya bayyana cewa akwai wani shiri da yan siyasa suke yi na ganin cewa tsohon shugaban kasa Goodluck Jonathan ya tsaya takara.
Hadimin shugaban kasa, Bayo Onanuga ya ce Bola Tinubu ya cancanci wa’adi na biyu kamar yadda marigayi Muhammadu Buhari inda ya bukaci a ba shugaban dama.
An samu rarrabuwar kawuna game da yafewa Muhammdu Buhari, tun ranar da ya rasu wasu suka ce sun yafe hakkinsu kuma suka yi masa addu'ar samun rahama.
Asibitin koyarwa na jam'iar Maiduguri da ke Borno ya bude cibiyar fasahar ICT ta kiwon lafiya inda ta karrama Bola Tinubu ana rigimar sauya sunan UNIMAID.
Muhammadu Buhari
Samu kari