Muhammadu Buhari
Yar marigayi tsohon shugaban kasa, Muhammadu Buhari, Fatima Buhari ta ce Tunde Sabiu yana da iko mai yawa a fadar shugaban kasa ta hanyar sarrafa takardu.
Tsohon ministan yada labarai a gwamnatin Muhammadu Buhari, Lai Mohammed ya bayyana yadda ya dakatar da Twitter (X) a 2012 bayan samun izinin Buhari.
Hukumar EFCC ta kai samame gidajen tsohon ministan shari'a, Abubakar Malami a Abuja da Birnin Kebbi. An kai samame gidan da 'yar Buhari, Hadiza ke zaune.
A labarin nan, za a ji tsohon gwamnan Jihar Kaduna, Nasir El-Rufa'i ya yi gargadi game da yayata sunan tsohon Shugaban Kasa, Marigayi Muhammadu Buhari.
Alwan Hassan, wani jigo a jam'iyyar APC ya ce Ministocin Buhari sun samu dama kuma sun yi yadda suka ga dama, ya ce galibinsu kamata ya yi a ce suna gidan yari.
Tsohuwar uwargidan tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari, Aisha Buhari, ta yi bayani kan mulkin mijinta na shekara takwas. Aisha Buhari ta bayyana kuskuren da ya yi.
Tsohon mai ba shugaban kasa shawara kan tsaro, Babagana Monguno ya ce wata ƙungiyar ‘cabal’ a fadar shugaban kasa ta raunana aikinsa a mulkin Muhammadu Buhari.
Tsohon kyaftin din kungiyar Super Eagles, Mikel John Obi, ya ce ya kira fadar Muhammadu Buhari domin ‘yan wasa su samu alawus dinsu na gasar cin kofin duniya a 2018.
Sabon littafi da aka ƙaddamar a Abuja ya bayyana cewa Muhammadu Buhari ya amince da sake fasalin Naira ne domin dakile sayen kuri’u, ba don cutar wata jam’iyya ba.
Muhammadu Buhari
Samu kari