Muhammadu Buhari
Majalisar wakilai za ta dauki mataki kan zargin almundaha a gwamnatin Buhari. Chike Okafor ne ya gabatar da kudirin a yi bincike. Ana zargin an barnatar da $232m.
Fitaccen basarake a Najeriya, Ooni na Ife, Oba Adeyeye Ogunwusi ya kai ziyara ga tsohon shugaban kasa, Muhammadu Buhari a gidansa da ke jihar Katsina.
Shugaba Muhammadu Buhari ya karbi babban sarkin Yarabawa, Ooni na Ife a Daura. Ooni na Ife ya ziyarci Buhari kafin ya wuce fadar mai martaba sarkin Daura.
Fitaccen lauya a Najeriya, Mike Ozekhome ya soki tsohon shugaban kasa, Muhammadu Buhari kan fifita yan Arewa inda ya ce Bola Tinubu ma a wurinsa ya koya.
Chidi Odinkalu ya yi ikirarin cewa gwamnatin APC tana adawa da zanga-zanga, duk da sanin cewa ta samu nasarar hawa mulki ta hanyar zanga zanga ne a shekarar 2015.
Dan Majalisar Tarayya daga jihar Kogi, Hon. Abejide Leke ya yi magana kan salon mulkin Bola Tinubu inda ya ce Muhammadu Buhari ya lalata kasa gaba daya.
Tsohon sanata daga jihar Ekiti mai suna Babafemi Ojudu ya ce har fitsari ya sha a gidan yari domin ya rayu bayan cafke shi da aka yi a mulkin Sani Abacha.
Kusa a APC reshen Kano ya caccaki gwamnatin Bola Tinubu. Ya zargi gwamnatin tarayya na jefa jama'a a cikin masifa. AbdulMajeed Danbilki Kwamanda ne ya fadi haka.
Shugaba Bola Tinubu ya yabawa Buhari kan gyaran matatar man Fatakwal. Tinubu ya buƙaci NNPCL ya gyara matatun man Najeriya a Kaduna da jihar Delta
Muhammadu Buhari
Samu kari