Muhammadu Buhari
Jagora a NNPP ya yi zargin cewa tsohon shugaban kasa, Muhammadu Buhari ya yi takaicin yadda Bola Ahmed Tinubu ya samu nasarar kama mulkin Najeriya.
Sanata Shehu Sani ya yi wa Buhari raddi kan cewa bai saci kudin gwamnati ba. Shehu Sani ya ce Allah ne ya san gaskiyar maganar da Buhari ya fada kan satar kudi.
Rahotanni sun fara bayyana cewa akwai yiwuwar bangaren CPC da ya shiga hadakar kafa jam'iyyar APC zai iya ficewa daga jam'iyya saboda salon mulkin Bola Tinubu.
Tsohon shugaban kasa a Najeriya, Muhammadu Buhari ya ce ya bar mulki da dukiyar da ya mallaka tun kafin ya zama shugaban kasa ba tare da ta ƙaru ba.
Tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari ya yi nasiha ga gwamnonin jam'iyyar APC. Buhari ya kuma fadi wanda ga gyara masa gidansa d ke cikin Kaduna.
Gwamnonin jam'iyyar APC mulki a Najeriya sun ziyarci tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari a Kaduna. Sun bukaci ya tsoma baki kan ficewar na kusa da shi.
Gwamnonin jam'iyyar APC sun ziyarci tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari a gidansa da ke Kaduna. Sun ziyarci Buhari ne domin gaisuwar sallar azumi.
Bayan rasuwar Galadiman Kano a jiya Talata 1 ga watan Afrilun 2025, tsohon Shugaba Buhari ya bayyana jimaminsa kan rashin dattijon wanda ke da matsayi mai daraja.
Tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari ya bi sahun masu taya mai girma Bola Ahmed Tinubu murnar cika shekara 73 a duniya. Ya fadi gudunmawar da ya ba shi.
Muhammadu Buhari
Samu kari