Muhammadu Buhari
Gwamnan jihar Nasarawa, Abdullahi Sule ya fadi tasirin da tsohon shugaban kasa, Muhammadu Buhari ke da shi ga APC da kuma amfanin da zai yi a 2027.
Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya ce ya yi kewar rashin ganin Muhammadu Buhari a ziyayar da ya kai jihar Katsina. Ya ce Buhari ya gina kasa a lokacin shi.
Gwamna Abdullahi Sule na jihar Nasarawa ya ce tsofaffin ƴan CPC wanda suka haɗa da Muhammadu Buhari da Malami ba za su bar APC ba gabanin zsɓen 2027.
Tsohon mai ba mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima, shawara kan harkokin siyasa, Hakeem Baba-Ahmed ya yi kalamai masu kaushi kan gwamnatin Muhammadu Buhari.
Tsofaffin shugabanni a mulkin Muhammadu Buhari na fuskantar tuhumar rashawa; EFCC na binciken su bisa zargin wawure dukiyar kasa a mulkin Tinubu.
Babbar kotun tarayya ta yi watsi da karar da wani lauya ya shigar kan Buhari da Emefiele saboda sauya Naira, bisa dalilin rashin halartar sauraron shari'a.
Sanata Olamilekan Adeola ya yabawa Bola Tinubu kan kokari a fannin tallalin arziki bayan Muhammadu Buhari ya aro $400bn don daidaita darajar naira.
Tsohon sufeton 'yan sandan Najeriya, IGP Mohammed Adamu zai fito takarar gwamna a jihar Nasarawa a 2027. IGP Adamu ya yi aiki da Muhammadu Buhari.
Tsofaffin ‘yan majalisar CPC na 2011, sun nada Al-Makura a matsayin jagora a APC, inda suka caccaki Nasir El-Rufa'i da tsohon Antoni Janar, Abubakar Malami.
Muhammadu Buhari
Samu kari