Muhammadu Buhari
Tsohon Ministan yada labarai a gwamnatin Muhammadu Buhari, Lai Muhammad ya tabbatar da cewa sun nuna wa duniya cewa Bola Ahmed Tinubu ya ci zaben 2023.
Tsohon gwamnan jihar Kaduna, Nasir El-Rufa'i ya bayyana cewa jiga-jigan APC ba su tashi tunawa da tsohon shugaban kasa, Muhammadu Buhari ba, sai da ya bar jam'iyya.
Hadimin Bola Tinubu, Daniel Bwala ya yi zargin cewa tsohon shugaban kasa, Buhari ya dauki matakin kaucewa yada labaran karya kan taronsa da su Atiku.
Yayin da 2027 ke karatowa, ‘yan siyasa na kokarin janyo Buhari cikin tafiyarsu, inda suke kai masa ziyara don neman goyon baya da tasirinsa a siyasar Arewa.
Wasu na hasashen shugaban kasa, Bola Tinubu na kokarin hana manyan ‘yan siyasa daga bangaren CPC ficewa daga jam’iyyar APC zuwa SDP kafin zaben 2027.
Shugaban APC a Najeriya, Dr. Abdullahi Umar Ganduje na sukar Muhammadu Buhari a wani tsohon bidiyo kan sauya takardun Naira kafin zaben shekarar 2023 da ya wuce.
Dan takarar shugaban ƙasa, Atiku Abubakar ya jagoranci tawagar manyan ‘yan adawa irin su Nasir El-Rufai wajen kai wa tsohon shugaban ƙasa Muhammadu Buhari ziyara.
Shugaban APC na kasa, Abdullahi Ganduje ya ce za su nunawa 'yan adawa cewa sun shirya a zaben 2027. Ya yi raddi wa Atiku da El-Rufa'i kan hadakar 'yan adawa.
Shugaban APC na kasa, Abdullahi Ganduje ya jagoranci manyan 'yan APC zuwa gidan Buhari a Kaduna. Hakan na zuwa ne bayan Atiku, El-Rufa'i sun ziyarci Buhari.
Muhammadu Buhari
Samu kari