Muhammadu Buhari
A labarin nan, za a ji cewa tsohon gwamnan jihar Kano, Abdullahi Umar Ganduje ya bi jerin yan Najeriya da suka yi ta'aziyyar rasuwar Muhammadu Buhari.
Jam'iyyar APC mai mulki a Najeriya ta yi alhinin rasuwar tsohon shugaban kasan Najeriya Muhammadu Buhari. Ta rufe hedkwatarta don karramawa a gare shi.
Gwamnatin jihar Katsina ta sanar da cewa an dage jana'izar shugaba Muhammadu Buhari daga Litinin zuwa Talata kafin dawo da shi Najeriya daga London.
A labarin nan, za a ji yadda tsohon shugaban kasa, Muhammadu Buhari ya tunatar da jama'a cewa su zama masu gaskiya, rikon amana kare abin ya rataya a wuyansu.
Muhammadu Buhari ya ce ba zai bar wa ‘ya’yansa dukiya ba, amma zai bar musu ilimi domin su zama masu dogaro da kai su kuma fuskanci rayuwa cikin ƙwarewa.
Tsohon gwamnan jihar Kaduna, Nasir Ahmad El-Rufai ya aika da sakon ta'aziyyarsa kan rasuwar tsohon shugaban kasan Najeriya, Alhaji Muhammadu Buhari.
Malamin addinin Musulunci, Dr Abdullahi Yankaba ya rasu a jihar Kano a yau Lititin, 14 ga Yuli. Malamin ya rasu ne ana tsaka da jimamin rasuwar Muhammadu Buhari.
A labarin nan, za ji cewa Sanatan Borno ta Kudu, Sanata Ali Ndume ya bayyana alhini a kan rashin tsohon shugaban kasa, Muhammadu Buhari da ya rasu a Landan.
Tsohon shugaban kasa Janar Ibrahim Badamasi Babangida ya yi magana kan alakar shi da marigayi Muhammadu Buhari a 1962 bayan shiga aikin soja tare.
Muhammadu Buhari
Samu kari