Muhammadu Buhari
Majalisar dattawa da ta wakilai sun tafi hutun mako daya domin jimamin rasuwar shugaba Muhammadu Buhari. An yi hakan domin ba mutane damar yin jaje.
Tsohon ɗan Majalisar Wakilan Tarayya, Dachung Bagos ya zargi wasu daga cikin muƙarraban Buhari da ya ɗora yardarsa a kansu da cin amanarsa, ya ce shi na kirki ne.
Al'umma sun fito a jiihohin Arewa da dama domin jimamin rasuwar shugaba Muhammadu Buhari. An yi sallar gawa daga nesa wa Buhari a Gombe da jihar Filato.
A labarin nan, za a ji cewa Abubakar Malami, kusa a tsohuwar gwamnatin Muhammadu Buhari ya bayyana yadda suka yaki cin hanci, rashawa da satar kudin jama'a.
Wani jigon a jam'iyyar APC, Dr Aliyu Ibrahim ya bukaci shugaba Bola Tinubu ya sanya wa manyan cibiyoyin gwamnati sunan Muhammadu Buhari da ya rasu.
Tsohon gwamnan jihar Kano, Sanata Ibrahim Shekarau ya shiga cikin sahun masu yin ta'aziyya kan rasuwar tsohon shugaban kasan Najeriya Muhammadu Buhari.
A labarin nan, za a ji cewa rasuwar tsohon shugaban kasa, Muhammadu Buhari na ci gaba da yiwa jama'a da dama daci, daga ciki har da diyarsa, Noor.
Ma'aikacin banki kuma malami a jami'ar jihar Yobe, Sheriff Almuhajir ya ce ya yi mafarkin shugaba Muhammadu Buhari ya shiga aljanna bayan birne shi da aka yi.
Shugaba Bola Tinubu, shugabanni a Najeriya, yan siyasa da kuma sarakuna sun halarci jana'izar da aka gudanar da yammacin jiya Talata inda Sanusi II bai samu zuwa ba.
Muhammadu Buhari
Samu kari