Muhammadu Buhari
Fadar shugaban kasa za ta shirya taron FEC domin girmama Muhammadu Buhari da ya rasu. Za a yi wa Buhari addu'a a masallacin Abuja da coci ranar Lahadi.
Kakakin jam'iyyar hadaka ta ADC, Bolaji Abdullahi ya bayyana cewa sun fara karbar mutanen Buhari na CPC. Ana fargabar za su fita daga APC bayan rasuwar Buhari.
Ministan sufurin jiragen sama, Festus Keyamo ya bayyana ɓacin ransa kan yadda Atiku ya fitar da wasiƙar barin PDP ana tsakiyar jimamin rasuwar Muhammadu Buhari.
Duk da cewa an kashe makudan kudade, amma rashin aiwatarwa da ingantaccen tsari ya hana shirye-shiryen Buhari magance talauci da samar da aiki yadda ya kamata.
Peter Obi ya ziyarci Daura don ta’aziyyar Buhari. Ya bayyana tsohon shugaban kasar a matsayin shugaba mai tausayi ga talakawa. Ya fadi abin da suka tattauna.
Kungiyar Arewa Think Thank ta raba gardama kan batun dan siyasan da zai gaji kuri'un tsohon shugaban kasa, marigayi Muhammadu Buhari a Arewacin Najeriya.
Diyar marigayi tsohon shugaban kasa, Hadiza Mohammed ta bayyana yadda suka ci N15 da aka rage musu bayan sayayya, amma Buhari ya kore su saboda rashin kai canji.
A labarin nan, za a ji cewa Hadiza, diyar tsohon shugaban kasa, marigayi Muhammadu Buhari ta bayyana yadda mahaifinta ya koyar da yaransa rikon amana.
Dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar LP a zaben 2023, Peter Obi, ya fito ya kare kansa kan dalilin rashin halartar jana'izar tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari.
Muhammadu Buhari
Samu kari