Muhammadu Buhari
Ma'aikatar ilimi a Najeriya ta yi magana game sauya sunan jami'ar Maiduguri saboda marigayi Muhammadu Buhari inda ta ce hakan abin a yabawa Bola Tinubu ne.
A labarin nan, za a ji cewa wasu daga cikin yaran tsohon shugaban kasa,marigayi Muhammadu Buhari sun bayyana jin dadi kan yadda ake yafe wa mahaifinsu.
Bayan karrama marigayi Muhammadu Buhari da Bola Tinubu ya yi, jikan tsohon shugaban kasa, Shehu Shagari ya ce kakansa bai samu haka daga gwamnati ba a 2018.
Tsohon hadimin shugaban ƙasa, Femi Adesina ya bayyana cewa Muhammasu Buhari ya faɗa masa cewa bayan sauka daga mulki, sai kuma tafiya ƙabari idan lokaci ya yi.
A labarin nan, za a ji cewa wani Malamin addinin Musulunci, Malam Usman Hamza Al-Bayan ya ba iyalan tsohon shugaban kasa, Muhammadu Buhari shawara.
Dattijon Arewa, Hakeem Baba Ahmed ya ce duk da Buhari yana da niyya mai kyau, ba a samu nasara a kan mulkin da ya yi ba a shekara 8 da ya yi a Najeriya.
Iyalan tsohon shugaban kasa, Muhammadu Buhari da ya rasu sun bayyana yadda ya yi rayuwa da su. Rayuwar Buhari a cikin gida ta kasance wata iri ta dabam.
Kakakin Majalisar Wakilai, Rt. Hon Tajudeen Abbas ya bayyana cewa Marigayi Muhammadu Buhari ya masa nasiha bayan an zaɓe shi a matsayin shugaban Majalisa.
Ɗan tsohon shugaban kasa, Muhammadu Buhari, Yusuf ya gode wa Shugaba Bola Tinubu bisa mutunta mahaifinsa da jana’iza ta kasa da aka shirya saboda shi.
Muhammadu Buhari
Samu kari