Muhammadu Buhari
Najeriya ta rasa manyan shugabannin al'umma aƙalla bakwai a asibitoci daban-daban a birnin landan na ƙasar Birtaniya, mun tattaro maku jerin sunayensu.
Mawaƙin siyasa, Dauda Abdullahi Kahutu Rarara ya fuskanci suka daga masoyan tsohon shugaban kasa, Muhammadu Buhari saboda rashin yi masa ta’aziyya.
Hon. Alhassan Ado Doguwa ya ce su mabiyan tsohon shugaban kasa, Muhammadu Buhari ne kuma suna bin tafarkinsa na siyasa a jam’iyyar APC har yanzu.
Daliban UNIMAID da masu ruwa da tsaki sun buƙaci Tinubu ya soke sauya sunan jami’ar, suna mai cewa UNIMAID ta fi suna, tana wakiltar juriya, ilimi da tarihin yankin.
Tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari ya rasu a asibitin London a ranar Lahadi bayan ya kwanta rashin lafiya duk da cewa an shirya sallamarsa ranar.
Sakataren Majalisar Dinkin Duniya, Antonio Guterres ya jajanta wa Najeriya kan rasuwar Muhammadu Buhari, yana yabawa da rawar da ya taka a cigaban kasa.
Wasu daga cikin shugabannin da suka shugabanci Najeriya, sun rasu bayan sun bar mulki. Shugabannin sun rasu ne bayan sun bar fadar Aso Rock da ke Abuja.
Jam'iyar haɗaka watau ADC ta caccaki gwamnatin Shugaba Bola Ahmed Tinubu bisa amfani da rasuwar Muhammadu Buhari wajen neman tausayawar ƴan Arewa.
Madugun Kwankwasiyya, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya kai ziyara jihar Katsina domin jajen rasuwar shugaba Muhammadu Buhari. Ya je gidan Buhari na Daura.
Muhammadu Buhari
Samu kari