Muhammadu Buhari
A ranar Lahadi da ta gabata, tsohon shugaban ƙasa, Muhammadu Buhari ya cika bayan fama da jinya a Landan, ana ta tunawa da wasu daga cikin kalamansa.
Sarki Muhammadu Sanusi II ya umarci saukar da tuta kasa-kasa a fadarsa da ke Kano domin nuna alhini kan rasuwar tsohon shugaban kasa, Muhammadu Buhari.
Jigo a hadakar jam'iyyun adawan karkashin ADC, Salihu Lukman ya bayyan acewa ba su da mutum mai tasiri irin tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari.
Bayan ya yi magana kan ingancin kiwon lafiya a Najeriya, manyan likitoci sun ca caccake Femi Sarakuna inda da cewa akwai kwararru sosai a kasar da za su ba da kulawa
A labarin nan, za a ji cewa mai daukar hoton marigayi tsohon shugaban kasa, Muhammadu Buhari ya bayyana yadda ya yi aiki a karkashinsa har na tsawon shekaru takwas.
Tsohon shugaban jam'iyyar APC, John Oyegun ya fice daga jam'iyyar APC zuwa hadakar ADC a jihar Edo. Oyegun ya ce Bola Tinubu ya gaza samar da tsaro a kasa.
Jigo a jam'iyyar APC mai mulki a Najeriya, Farfesa Muhammad Kailani, ya shawarci shugabanni kan su koyi darasi daga rasuwar tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari.
A ranar Laraba, an gudanar da taron addu'o'in kwanaki 3 da rasuwar tsohon shugaban ƙasa, Muhammadu Buhari a gidansa da ke Daura, Shettima ya halarta.
Daya daga cikin hadiman Atiku Abubakar ya bayyana cewa an tono wasikar murabus dinsa daga jam’iyyar PDP mai adawa ba tare da izini ba a bainar jama’a.
Muhammadu Buhari
Samu kari