Muhammadu Buhari
Gwamnatin Najeriya ta sanya wa wurare daban daban sunan Muhammadu Buhari a Borno, Gombe, Nasarawa da sauransu domin girmama Buhari da ya rasu a 2025.
Malamin Musulunci, Farfesa Sani Umar Musa Rijiyar Lemo ya ziyarci iyalan marigayi Muhammadu Buhari a Daura. Malamin ya bukaci su rika yi masa addu'a sosai.
Jigo a jam'iyyar NNPP, Alhaji Aminu Ringim ya bayyana jagoran Kwankwasiyya, Rabiu Musa Kwankwaso a matsayin dan siyasar da zai maye gurbin Buhari.
Majalisar dattawan Najeriya ta shirya karrama tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari wanda ya rasu. Majalisar ta shirya zama na musamman don girmama shi.
Tsohon gwamnan jihar Benue, Samuel Ortom ya ce bai tsani Muhammadu Buhari ba kamar yadda ake zargi amma ya soki salon yaki da matsalar tsaro a jiharsa.
Sarkin Daura, mai martaba Alhaji Umar Farouq Umar, ya bayyana dalilin da ya sanya yake goyon bayan tazarcen shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu a zaben 2027.
Yayin da ake cigaba da jiran basukan matasan N-Power, waɗanda suka amfana da shirin sun maka gwamnatin Bola Tinubu a kotu, suna neman diyyar N5bn.
Autar tsohon shugaban ƙasa, Muhammadu Buhari mai suna Noor ta bayyana halin da take ciki bayan kwanaki 7 da rasuwar mahaifinsa a birnin Landan na Ingila.
Gwamna Abdullahi Sule na jihar Nasarawa ya canza sunan titin Shendam zuwa titin Muhammadu Buhari domin karrama marigayi tsohon shugaban ƙasar Najeriya.
Muhammadu Buhari
Samu kari