Muhammadu Buhari
Tsohon ministan sufuri, Rotimi Chibuike Amaechi, ya bayyana ra'ayinsa kan gwamnatocin marigayi Muhammadu Buhari da ta shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu.
Tsohon daraktan hukumar VON, Osita Okechukwu, ya bayyana yadda marigayi Muhammadu Buhari, ya kawo cikas ga tazarcen Olusegun Obasanjo a shekarar 2006.
Tsohon karamin ministan ayyuka, Dayo Adeyeye, ya bayyana cewa rasuwar marigayi Muhammadu Buhari, ba za ta kawo cikas ga tazarcen Shugaba Bola Tinubu ba 2027.
Tsohon ministan a gwamnatin shugaba Buhari da Shehu Shagari kuma shugaban PDP da kungiyar dattawa Arewa, Audu Ogbeh ya rasu yana da shekara 78 a duniya.
Tsohon gwamnan jihar Anambra, Sanata Chris Ngige, ya bayyana dalilin cire shi daga mukaminsa na gwamnan Anambra inda ya ce ya ki amincewa da bukatun wasu ne.
An yi rashin wani tsohon sanata a jihar Neja. Sanata Ibrahim Musa wamda ya wakilci Neja ta Arewa, ya yi bankwana da duniya bayan ya yi rashin lafiya.
Tsohon ministan sadarwa a Najeriya, Farfesa Isa Ali Pantami ya bayyana yadda marigayi tsohon shugaban kasa, Muhammadu Buhari ya dauko shi tare da ba shi mukami.
A labarin nan, za a gano yawan kudin da gwamantin Asiwaju Bola Ahmed Tinubu ta kashe wajen gyaran jiragen shugaban kasa kasa da shekaru biyu a mulkinsa.
Tsohon ministan kula harkokin ƴan sanda, Aminu Maina Waziri ya ce gwamnatin shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu ta maida Najeriya baya ta kowane fanni.
Muhammadu Buhari
Samu kari