Muhammadu Buhari
Mataimaki shugaban kasa, Sanata Kashim Shettima ya ziyarci jihar Kaduna daurin auren jikar tsohon shugaban kasa, Muhammadu Buhari tare da gwamna Uba Sani.
Mai martaba Sarkin Kano na 16, Muhammadu Sanusi II ya jagoranci tawagar shugabannin fulani na duniya zuwa gidan marigayi Muhammadu Buhari da ke Kaduna.
Jikar tsohon shugaban kasa, marigayi Muhammadu Buhari, za ta yi aure. Halima Amirah Junaid za ta yi aure ne tare da angonta a wani biki da za a yi a Kaduna.
Tsohon mai magana da yawun marigayi Muhammadu Buhari, Garba Shehu ya yi bayani kan dalilin da ya sa tsohon shugaban kasa, Olusegun Obasanjo, ya tsani ubangidansa.
Tsohon shugaban kasa, Olusegun Obasanjo, ya yi kalamai masu kaushi kan gwamnatin marigayi Muhammadu Buhari. Ya ce marigayin bai yi abin da ya dace ba.
A labarin nan, za a ji cewa tsohon Shugaban Najeriya, Cif Olusegun Obasanjo ya fito da wasu bayanai a kan bangaren shari'a da yadda adalci ya wargaje a kasa.
A labarin nan, za a ji cewa tsohon Ministan lantarki, Abubajar D Aliyu ya bayyana cewa matsalar da kasar nan ke ciki ta samo asali ne daga mugun halin jama'a.
Tsohon shugaban jam’iyyar APC wanda ya taba zama gwamnan Osun, Bisi Akande, ya kai ziyara gidan marigayi Muhammadu Buhari a jihar Kaduna a Arewacin Najeriya.
Tsohuwar mataimakiyar Muhammadu Buhari ta soki yadda ake bai wa masu laifi mukamai a jam’iyyar, tana kiran halin rashin kunya da mutunta masu laifi.
Muhammadu Buhari
Samu kari