Muhammadu Buhari
Sarkin Daura, mai martaba Alhaji Umar Farouq Umar, ya bayyana dalilin da ya sanya yake goyon bayan tazarcen shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu a zaben 2027.
Yayin da ake cigaba da jiran basukan matasan N-Power, waɗanda suka amfana da shirin sun maka gwamnatin Bola Tinubu a kotu, suna neman diyyar N5bn.
Autar tsohon shugaban ƙasa, Muhammadu Buhari mai suna Noor ta bayyana halin da take ciki bayan kwanaki 7 da rasuwar mahaifinsa a birnin Landan na Ingila.
Gwamna Abdullahi Sule na jihar Nasarawa ya canza sunan titin Shendam zuwa titin Muhammadu Buhari domin karrama marigayi tsohon shugaban ƙasar Najeriya.
Dr. Akinola ya ce asibitin ABUAD na da ingantattun kayan aiki da ƙwararrun likitoci da za su iya ceton rayuwar Muhammadu Buhari da ace ya yi jinya a can.
Dangin tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari sun yi godiya ga wadanda suka taya su jajen rashin da suka yi. Mamman Daura ya ambaci mutane 34 a fadin duniya.
A labarin nan, za a ji cewa shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya yi jimamin rasuwar abokin Muhammadu Buhari, Sarkin Ijebu, Mai Martaba Sikiru Kayode Adetona.
Fasto Tunde Bakare ya yi magana kan yadda aka kafa jam'iyyar APC a Najeriya. Malamin addinin ya fadi rawar da Awujale na Ijebu, Oba Sikiru Adetona ya taka.
An gudanar da taron addu'a wa tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari addu'a a cocin kasa da ke Abuja. Hakan na cikin jerin bukukuwan da aka yi na mako daya.
Muhammadu Buhari
Samu kari