Jihar Borno
Dakarun soji sun kama wata jaka cike da harsashi ana shirin tafiya da shi jihohin Arewa ta Yamma da ke fama da matsalar 'yan bindiga. Motar ta fito daga Borno.
An gano bam a gonar manomi a Dikwa, Borno, inda jami’an ’yan sanda suka kwance shi cikin nasara tare da wayar da kan jama’a game da illolin abubuwan fashewa.
An samu nasarar cafke wasu yan ta'adda bayan hukumar tsaro ta Najeriya ta taimakawa kasar Chadi wurin tabbatar da kama dan wanda ya kafa Boko Haram, Mohammed Yusuf.
Rahotanni daga jihar Borno sun tabbatar da tashin wani bam da yara yan gwangwan suka dauko a bayan gari, mutum biyu sun jikkata yayin wasu 4 suka raunata.
Wani mutum mai shekara 50 a garin Bama da ke jihar Borno, ya yanke al'aurarsa bayan tsohuwar matarsa ta ƙi komawa gidansa duk da roƙonsa da aka yi kan lamarin.
Gwamnan jihar Borno, Farfesa Babagana Umara Zulum ya bukaci rundunar sojojin saman Najeriya da ta kara zafafa kai hare-hare kan 'yan ta'addan Boko Haram da ISWAP.
Boko Haram ta kai kazamin hari Borno, inda ta kashe sojoji, sace ɗaliba, ƙone gidaje, shaguna da motoci wanda ya tilasta mazauna Kirawa tsere wa zuwa Kamaru.
Wasu 'yan ta'adda na kungiyar ta'addanci ta ISWAP sun yi aika-aika bayan sun wani hari a Borno. Magakan kungiyar sun hallaka wani shugaban kungiyar mafarauta.
Sojojin saman Najeriya sun yi nasarar dakile harin ‘yan ta’adda a garin Rann da ke Borno, tare da hallaka sama da 30 a wani samame na daban da aka kai a Zamfara.
Jihar Borno
Samu kari