Jihar Borno
Sanatan Borno ta Kudu, Muhammad Ali Ndume ya bayyana cewa ba a bi tsarin doka ba wajen rabon kujerun mukaman jakadu da Tinubu ya tura Majalisar Dattawa.
Tukur Buratai ya karyata zargin da ke cewa yana da hannun kai tsaye ko kaikaice wajen daukar nauyin ta’addanci, yana mai cewa labarin karya ne aka kirkira.
A labarin nan, za a ji cewa wata kotu dake zamanta a Maiduguri, babban birnin jihar Borno ta kama wani Bafulatani da laifin kishe abokinsa da adda.
Wani abun fashewa da ake zargin bam ne ya tarwatse da yara biyar a jihar Borno inda har yara hudu suka mutu. Rundunar 'yan sanda sun yi karin bayani.
Gwamna Zulum ya bayyana cewa Borno ta kashe N100bn kan tsaro a 2025, tare da alkawarin gina makarantu, hanyoyi da cibiyoyi domin bunkasa Askira/Uba.
Rundunar 'yan sanda ta yi ram da wani karamin yaro dan shekara 17, Amir, wanda ake zargi da caka wamatar aure wuka har lahira a Maidugurin jihar Borno.
Gwamnan jihar Borno, Babagana Umara Zulum, ya bayyana cewa rikicin Boko Haram ba na addini ba ne. Gwamnan ya ce Musulmai da Kirista sun sha wuya kan rikicin.
'Yan ta'addan ISWAP sun firgita sun sauya wajen zama a Borno bayan rade radin jin cewa jiragen sojojin Amurka sun yi sintiri a yankin Tafkin Chadi a Borno.
Sheikh Ahmad Mahmud Gumi ya shaida wa Olusegun Obasanjo cewa mafi yawan Boko Haram da ya gano ba su kai shekara 15 ba, suna dauke da manyan makamai.
Jihar Borno
Samu kari