Jihar Borno
Rahotanni daga jihar Borno sun tabbatar da cewa kananan yara 5 sun jikkata da wani bam ya tashi da su a ƙaramar hukumar Mafa da ke jihar Borno ranar Alhamis.
Babban hafsan sojojin kasan Najeriya, Laftanar Janar Olufemi Oluyede ya jihar Borno. Shugaban sojojin ya koma Borno ne domin ci gaba da yakin da ake da 'yan ta'adda.
'Yan ta'addan Boko Haram masu dauke da makamai sun hallaka jami'an tsaro a wani hari da suka kai a jihar Borno. Sojoji sun kashe wasu daga cikin 'yan ta'addan.
Yayin da ake yawan samun korafe-korafe na karuwar laifuffuka a Borno, Gwamna Babagana Zulum ya haramta sayar da giya, yana danganta hakan da karuwar miyagun dabi’u.
Rundunar 'yan sa kai ta CJTF ta kwato bidigar harbo jirgin sama a jihar Borno wajen 'yan ta'addan ISWAP. An kashe 'yan ta'addan uku tare da kwato baburansu a Gwoza.
Hon. Ahmed Jaha ya ce Boko Haram na amfani da jiragen sama masu sarrafa kansu a Borno. Ya ce sun fi sojoji kayan yaki na zamani. Gagdi ya ce an ƙwace tankoki 40.
Sanata Ali Ndume wanda ke wakiltar Borno ta Kudu a majalisar dattawa ya yabawa shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu kan hana shigo da kayayyaki daga waje.
Gwamnatin Borno ta ce tsananin zafin rana ne ya haddasa tashin gobara a dakin ajiye makamai na barikin sojojin Giwa, ba wai hari ba ne aka kawo daga waje.
Rundunar sojin Najeriya ta sanar da cewa an samu tashin gobara a barikin sojoji da ke Giwa saboda tsananin zafi. Lamarin ya jawo tashin boma bomai a barikin.
Jihar Borno
Samu kari