Jihar Borno
A labarin nan, za a ji yadda sojojin Najeriya suka yi shawagi har aka gani wurin hada bama-bamai a yanki na jihar Borno, tuni aka dauki matakai a kansa.
A labarin nan, za a ji yadda sojojin Najeriya suka fatattaki mayakan Boko Haram da suka kai hari sansaninsu da ke yankin tafkin Chadi bayan sa'o'i.
A labarin nan, za a ji cewa sojojin Najeriya sun yi aman wuta ta sama da kasa a kan mayakan ISWAP da suka buya a wani sansaninsu dake dajin Sambisa.
Kungiyar APC a Arewa ta Tsakiya ta zargi Gwamna Babagana Zulum kan abin da ya faru a Gombe inda ta bukaci ya nemi afuwa bayan hari kan Abdullahi Ganduje.
An kama ɗan ƙasar China a Borno yayin da sojoji ke gudanar da ayyukan yaƙi da ta'addanci. Sojoji sun kuma kama wasu masu ba 'yan ta'adda kayayyaki da bayanai.
An samu tashin hankali a jihar Borno da ke Arewacin Najeriya bayan wani matashi ya nemi auren budurwa mai shekara 17 da yan garin suka ki amincewa.
Bayan faruwar iftila'in ruwa a karamar hukumar Mokwa a jihar Niger, shugaban kasa, Bola Tinubu da sauran gwamnoni sun jajantawa al'umma inda suka ba da gudunmawa.
A labarin nan, za a ji cewa jama'a , musamman masu ƙananan sana'o'i sun fara kuka bayan aikin da TCN ke yi ya jawo masu matsalar wutar lantarki na tsawon kwanaki.
TCN ya sanar da daukewar wuta na kwana huɗu a Arewa maso Gabas don kafa sabbin turaku. Za a dauke wutar gaba daya a Yola da Jalingo, amma wasu yankuna za su iya samu
Jihar Borno
Samu kari