Jihar Borno
Wasu da ake kyautata zaton 'yan ta'addan kungiyar Boko Haram ne sun kai farmaki kan wani sansanin sojojin Najeriya da ke garin Buratai a jihar Borno.
A labarin nan, za a ji cewa Sanata Ali Ndume ya bayyana cewa bai dace a rika maganar sake goyon bayan Bola Tinubu ya sake neman takarar shugaban kasa a zaben 2027.
'Yan ta'addan kungiyar Boko Haram sun yi ta'asa bayan sun sace wani malamin addinin Kirista a jihar Borno. 'Yan ta'addan sun kuma hada da wasu matafiya.
Gwamnan jihar Borno Farfesa Babagana Umara Zulum, ya ba da tallafin kudi ga iyalan sojojin da suka rasu da wadanda suka samu raunuka a fagen daga.
Kungiya ta caccaki kalaman wasu malamai da Rabaran Leonard Kawas na neman a kafa dokar ta baci a jihar Benue saboda rikicin tsaro da ke faruwa a jihar.
Rundunar sojin saman Najeriya ta kai farmaki kan Boko Haram suna shirin kai hari kan masu bikin sallah a jihar Borno. Sojojin sun kashe 'yan Boko Haram da dama.
Rundunar sojin saman Najeriya ta shirya liyafar bikin sallah ga dakarun da suke fagen daga a jihar Borno. An yaba da yadda sojojin suke yaki da Boko Haram da ISWAP.
Dakarun sojojin Najeriya sun samu nasarar hallaka wasu daga cikin kwamnandojin kungiyar ISWAP a jihar Borno. An hallaka su ne yayin wata musayar wuta.
Dakarun sojojin Najeriya sun samu nasarar dakile wani hari da mayakan ISWAP suka kai a jihar Borno. Sojojin sun hallaka 'yan ta'adda tare da kwato makamai.
Jihar Borno
Samu kari