Jihar Borno
A labarin nan, za a ji cewa tsohon Mataimakin Shugaban Najeriya, Atiku Abubakar ya bayyana takaicin yadda Boko Haram ta kutsa Borno, ta kashe bayin Allah sama da 50.
'Yan ta'addan Boko Haram dauke da makamai sun kashe mutane da suka hada da sojoji da fararen hula a wani harin da suka kai cikin dare a jihar Borno.
Gwamnan jihar Borno, Farfesa Babagana Umara Zulum, ya nuna takaicinsa kan harin da 'yan ta'addan Boko Haram suka kai. Ya ce sojoji da fararen hula sun rasu.
Gwamnan jihar Borno, Farfesa Babagana Umara Zulum, ya amince da ba da tallafin kudi ga iyayen dalibai domin magance matsalar rashin sanya yara a makaranta.
A labarin, za a jiyadda Sanata Ali Ndume ya jihar Borno ya yi kakkausar suka ga masu yada labaran cewa Boko Haram ta kashe kiristoci ne kawai a Arewa masi Gabas.
Rundunar sojojin saman Najeriya ta samu nasarar hallaka 'yan ta'addan Boko Haram. An kashe 'yan ta'addan ne bayan an yi musu ruwan wuta a jihar Borno.
Gwamna Babagana Zulum na jihar Borno ya jagoranci gwamnonin Arewa maso Gabas wajen ganawa da Bola Tinubu inda suka bukaci kammala manyan ayyukan hanyoyi 17.
Hukumar zabe mai zaman kanta ta fitar da adadamin mutanen da suka yi rajista domin mallakar katin zabe a cikin mako biyu da fara rajistar ta yanar gizo.
Yayin da Kashim Shettima ke murnar ranar zagayowar haihuwarsa, shugaba Bola Tinubu ya taya mataimakinsa murnar cikar sa shekaru 59 a duniya yana mai yaba masa.
Jihar Borno
Samu kari