Jihar Benue
Rundunar ƴan sanda ta tabbatar da sace ɗalibai mata biyu na jami'ar tarayya JOSTUM a Makurdi, babban birnin jihar Benue ranar Asabar da ta wuce da dare.
Majalisar dokokin jihar Benue ta rusa dokar da aka kafa a 2023 da ta ba jihar umarnin biyan fansho da daukar dawainiyar tsofaffin gwamnoni har su mutu.
Mambobin majalisar dokokin jihar Benuwai guda shida sun tsallake rijiya da baya yayin da wasu ƴan bindiga suka kai hari kan titin Makurdi zuwa Gboko.
'Yan bindigar sun kai hari kauyen Benue inda suka bude wuta kan mai uwa da wabi, tare da kashe mutane 11 ciki har da wata mata mai dauke da juna biyu.
Rahoton da muke samu daga jihar Benue ya bayyana yadda wasu tsagerun 'yan bindiga suka hallaka mutane hudu da basu ba basu gani a jihar ta Arewacin kasa.
Miyagun 'yan bindiga dauke da makamai sun salwantar da ran wani kwamandan rundunar NSCDC a jihar Benue. An hallaka 'yan bindiga da dama yayin artabun.
Wasu miyagun ƴan bindiga sun kai farmaki kan makarantar sakandire a kauyen Adeke da ke jihar Benuwai ranar Talata da daddare, sun jikkata mai gadi ɗaya.
Dakarun sojojin Najeriya sun samu nasarar fatattakar 'yan ta'adda a jihar Benue bayan sun yi musayar wuta. Jami'an tsaron sun kubutar da mutum biyu.
An shiga wani irin yanayi bayan 'yan bindiga sun sake ajalin wasu mutane 10 a ƙananan hukumomin Agatu da Gwer ta Gabas da ke jihar Binuwai a Arewacin Najeriya.
Jihar Benue
Samu kari