Bayelsa
Jami’an ‘yan sandan jihar Bayelsa sun damke wani boka Kan zargin sama da dadi da kudin wasu kwastominsa har N1.5 biliyan da dalolin bogi da aka kama shi dasu.
Gwamnonin kudu maso kudancin Najeriya sun zauna a babban birnin jihar Bayelsa ranar Laraba, sun yanke shawarin cewa suna nan tare da Atiku da Okowa a zaben 2023
Wasu rahotanni sun bayyana cewa tsohon babban Sakataren ma'aikatar ilimi a jihar Bayelsa, Dakta Walton Liverpool, ya yanki jiki ya faɗi matacce a jihar Edo.
Matasan yankin Neja Delta sun jinjinawa Shugaba Muhammadu Buhari da Hukumar Bada Agajin Gaggawa, NEMA, bisa tallafin da suke bawa wadanda ambaliya ya shafa
Hukumar zabe mai zaman kanta (INEC) ta sanya ranar da za a gudanar da zabukan jiha a Imo, Bayelsa da jihar kogi, rahoton The Nation a yau Talata da yamma...
Earnest Peremobowei, dan kwallon kafa, dan shekara 31 a nutse a Yenebelebiri a karamar hukumar Yenagoa bayan ceto mutane biyar da hatsarin jirgin ya ritsa da su
Ambaliyar ruwa da ke adabar jihar Bayelsa da wasu sassan Najeriya ya cinye gidan tsohon shugaban kasa Goodluck Jonathan da ke Otuoke, Daily Trust ta rahoto. Ot
A Bayelsa, Gwamna ya kira taron gaggawa, ana neman yadda za ayi maganin musibar ambaliya. Mai girma gwamnan ya kira taron majalisar tsaro domin a duba lamarin.
Gwamna Douye Diri na Jihar Bayelsa ya koka cewa ambaliyar ruwa da ya shafi sassan jihar ya ci gidansa na kansa da ke Sampou a karamar hukumar Kolokuma/Opokuma a
Bayelsa
Samu kari