Jihar Bauchi
Gwamnan Bauchi, Bala Mohammed ya ce tsoro da rashin kwarin gwiwa ne kadai zai aa mutum ya bar jam'iyyar PDP, ya ce taron da aka shirya aIbadan na nan daram.
Sanatan da ke wakiltar Bauchi ta Arewa a majalisar dattawan Najeriya, Samaila Dahuwa Kaila, ya fice daga jam'iyyar PDP. Ya godewa jam'iyyar kan damar da ta ba shi.
Kafin zargin Abubakar Shu'aibu Lawan Triumph wanda a yanzu haka haka ake ci gaba da ce-ce-ku-ce kan taba kimar Annabi SAW, akwai wasu malaman da aka zarga a baya.
Mai alfarma Sarkin Musulmi, Alhaji Muhammad Sa'ad Abubakar IIl, ya bukaci gwamnonin Arewa au tashi tsaye don kawo ci gaba a yankin. Ya bukaci su yi aiki tukuru.
Tsohon shugaban kasa, Olusegun Obasanjo, Kashim Shettima, Sarkin Musulmi, gwamna Bababagna Zulum sun halarci taron tattali domin jawo masu zuba jari a Bauchi.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya amince da barin Farfesa Yakubu mukamin shugaban INEC bayan karewar wa’adinsa na biyu tun da ya hau kujerar a 2015.
Rundunar Yan Sandana Jihar Bauchi ta fara gudanar da bincike domin gano abin da ya yi ajalin wata matashiyar budurwa yar shekara 24, Fatima Salihu.
NiMet ta yi hasashen ruwan sama da iska daga Litinin zuwa Laraba a sassan Najeriya, ta yi gargadi kan yiwuwar ambaliya a Kano, Bauchi da jihohin Arewa hudu.
Gwamna Bala Mohammed na jihar Bauchi ya kira sallar daya daga cikin salloli biyar na rana a masallacin gidan gwammati, mutane da dama sun yaba masa.
Jihar Bauchi
Samu kari