Jihar Bauchi
Hukumar hasashen yanayi ta kasa ta bayyana matakan kariya da ya kamata jama'a su dauka yayin da ake hasashen ruwan sama mai dauke da araduwa a jihohi.
Rundunar yan sanda ta cafke wani malami a makarantar Tsangya bisa zarginsa da azabtar da dalibin makarantar a yankin karamar hukumar Darazo a Bauchi.
Gwamnatin jihar Bauchi karkashin jagorancin Gwamna Bala Mohammed ya sallami wasu manyan jami'ai biyu daga aiki bisa laifin amfani da takardun bogi.
Sadaukin Bauchi, Abdulrahman Sade, ya bayyana cewa zai yi bakin kokarinaa wajen ganin shahararren mawaki, Dauda Kahuti Rarara ya samu digirin girmamawa na gaskiya.
Wata matar aure, Zuwaira Hassan ta shiga hannu bisa zargin kona al'aurar kanwar mijinta yar shekara 10, ta bayyana cewa ta yi haka ne kan umarnin wata mai magani.
Rahoton kwamitin da gwamnatin Filato ta kafa ya nuna cewa daga jihohin Kaduna, Bauchi, Taraba da Nasarawa ake kai hare hare ana kashe mutane a jihar.
Majiyoyi sun tabbatar da cewa kotun sojoji a Jos a Plateau ta yanke wa soja hukuncin rataya bayan kama shi da laifin kashe mai Keke Napepp a jihar Bauchi.
Akalla gwamnoni uku a Najeriya ne suka kori ma’aikata a watan Satumba: Otti a Abia, Bala a Bauchi, Aiyedatiwa a Ondo, bisa laifuffukan rashawa da cin zarafi.
Hukumar Kwalejin Fasaha ta Tarayya da ke Bauchi ta tabbatar da rasuwar dalibar ND II, Barira Adam a dakin kwanam dalibai mata bayan fama da jinya.
Jihar Bauchi
Samu kari