Jihar Bauchi
Masarautar Ningi da ke jihar Bauchi ta tabbatar da rasuwar Mai Martaba Sarki, Alhaji Yunusa Muhammad Danyaya a wani asibitin Kano bayan fama da jinya.
Jam'iyyar adawa ta PDP a Najeriya ta sha alwashin kwace mulki daga APC inda ta ce kwata-kwata mulkin Bola Tinubu bai kawo komai ba sai kunci ga al'umma.
Ana ta samun karuwar kiraye-kiraye daga ciki da wajen jam'iyyar PDP na ganin tsohon shugaban kasa, Goodluck Jonathan ya sake neman takarar shugaban kasa.
Matasa a Misau da ke jihar Bauchi sun kwaci mutane biyu da ake zargi da yin kisan kai ga dan acaba daga hannun yan sanda sun kashe su har lahira.
An rantsar da wani matashi, Pharm. Ibrahim Abubakar Dembo, mai shekaru 28 a matsayin shugaban karamar hukumar Toro a jihar Bauchi. An ce matashi ne mai hazaka.
Kwararru a bangaren noma sun fara kokawa kan yiwuwar a samu karancin abinci matukar ambaliyar ruwa ya ci gabaa jihohin Arewa da aka sani da noma.
Dan takarar jam'iyyar AAC ya yi nasarar lashe kujerar Kansila a zaben kananan hukumomin da aka gudanar a jihar Bauchi. Ya lallasa takwaransa na jam'iyyar PDP.
Sanatan Bauchi ta Kudu, Shehu Buba ya yi martani kan tube shi da aka yi daga sarautar Mujaddadin Bauchi bayan sukar Gwamna Bala Mohammed na jihar.
Majalisar maarautar Bauchi karkashin jagorancin Mai Martaba Sarkin Bauchi, Dr. Rilwanu Suleiman Adamu ta tuɓe sarautar sarautar Majidaɗi daga kan sanatan APC.
Jihar Bauchi
Samu kari