Jihar Bauchi
Gwamnan jihar Bauchi ya roki gwamnatin tarayya da ta gaggauta kawo dauki kan hanyar Kano zuwa Maiduguri da ruwan sama ya lalalata a karamar hukumar Katagum.
Gwamnan Bauchi, Bala Mohammed ya bayyana cewa tsare-tsaren tattalin arziki na gwamnatin tarayya ne suka kawi wahala, ƙuncu da yunwa ga ƴan Najeriya.
Gwamna Bala Mohammed na jihar Bauchi ya rattaɓa hannu kan yarjejeniyar gin akamfanin simimti kuma za a fara aikin a farkon shekara mai zuwa 2025.
Gwamnan jihar Bauchi, Bala Mohammed, ya yi magana kan zanga-zangar da ake yi a fadin kasar nan. Ya ce ya kamata gwamnonin Arewa su farka su yi abin da ya dace.
Gwamna Bala Mohammed na jihar Bauchi ya ce tsare-tsaren Bola Tinubu a Najeriya su suka jefa al'umma cikin mawuyacin hali inda ya bukaci ya sauya salo.
Waus fusatattun matasa sun ƙona fadar Hakimin Lere bisa zargin shi ya turo sojoji suka ƙaƙaba dokar zaman gida a yankin, sun nuna fushinsu kan kisan Habibu.
Rundunar ƴan sanda reshen jihar Bauchi ta tabbatar da kisan wani matashi Habibu a lokacin da matasa suka yi arangama da sojojin Operation Safe Haven a Lere.
Rahotanni sun tabbatar da cewa jami'an tsaro sun bindige wani mai zanga-zanga a karamar hukumar Katagum a jihar Bauchi yayin da ake cigaba da hawa tituna a Najeriya.
Wani faifan bidiyo ya nuna yadda wani jami'in tsaro ya sa bindiga ya harbe mataahin da ya fito zanga zanga har lahira a jihar Bauchi ranar Litinin 5 ga wata.
Jihar Bauchi
Samu kari