Jihar Bauchi
Gidauniyar Hon. Ibrahim Ali Usman ta cire wa wata al'umma kitse a wuta bayan gyara rijiyoyin burtsatse 100 da kuma taimakawa wata mata aka gina mata sabon gida.
Al'ummar mazabar Bauchi ta Kudu sun yi godiya da Gidauniyar Ibrahim Ali Usman ta tallafawa ɗalibai da littattafai domin inganta harkokin ilimi a jihar.
Gwamnan jihar Bauchi ya aminci da daukar malaman makarantar sakandare 3,000 domin bunkasa ilimi da rashin aikin yi. Za a ba dalibai mata 9,000 tallafi a shirin AGILE
Fasto Johnson Suleman ya ragargaji Bola Tinubu kan wahalar rayuwa da ake ciki a Najeriya. Faston ya bukaci 'yan Najeriya su dauki darasi a zaben 2027.
Gwamnatin Bauchi ta zargi shugaba Bola Tinubu da amfani da ministoci domin ruguza 'yan adawa a zaben 2027. Bala Mohammed ya karyata zargin Yusuf Tuggar.
Gwamnan jihar Bauchi, Sanata Bala Mohammed ya yi magana kan dalilin da ya sanya ya sallami wasu daga cikin kwamishinonin da ke majalisar zartarwarsa.
Malam Idris Abdulaziz Dutsen Tanshi ya zargi gwamnatin jihar Bauchi da almubazzaranci da kudaden jama'a, don haka ba shi da wani hurumi na shukar Tinubu.
Gwamnan Bauchi, Sanata Bala Mohammed ya kafa ma'aikatar kiwo domin magance matsala da rikicin manoma da makiyaya da bunkasa tattalin jihar a Itas Gadau.
Gwamnan Bauchi, Sanata Bala Mohammed ya ce babu wata tsamar siyasa tsakaninsa da shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, gaskiya kawai yake ƙoƙarin gaya masa.
Jihar Bauchi
Samu kari