Jihar Bauchi
Rundunar 'yan sandan jihar Bauchi ta kama wani matashi mai suna Liman Muhammad Baba da ya kashe mahaifinsa a karamar hukumar Giade bayan samun sabani.
Fulani a Bauchi sun ƙi amincewa da sababbin masarautun da Gwamna Bala Mohammed yake son kirkirowa, sun ce sun fi son bin tsofaffin masarautun jihar 6.
Za a ji cewa hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta Najeriya ta rage yawan kudin da take zargin da Akanta Janar na Jihar Bauchi, Sirajo Jaja da wawurewa.
Tawagar Dr. Bala Maijama'a Wunti ta ziyarci ofisoshin yan sanda bayan matashi mai suna Adamu Salisu ya hau kan karfen sadarwa a Bauchi saboda ɗan siyasa.
Gwamna Bala Mohanmed ya bayyana alhininsa bisa rasuwat iyan Jama'are kuma hakimin Hanifari, Ahmed Nuhu Wabi sakamakon hatsarin mota ranar Lahadi.
Rahotanni sun tabbatar da cewa Allah ya yi wa Garba Mustapha, wani da ake dab da ɗaura aurensa rasuwa sakamakon hatsarin mota a hanyar zuwa wurin ɗaura aure.
Shugaban kungiyar gwamnonin PDP kuma gwamnan jihar Bauchi, Bala Mohammed ya ce idan ba a yi dagaske ba Najeriya na iya faɗawa tsarin jam'iyya ɗaya.
TCN ya sanar da daukewar wuta na kwana huɗu a Arewa maso Gabas don kafa sabbin turaku. Za a dauke wutar gaba daya a Yola da Jalingo, amma wasu yankuna za su iya samu
Wani matashi a jihar Bauchi, Khamis Musa Darazo ya saye ragon layya wa shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu. Ya ce ya sanya wa 'yarsa sunan mamar Tinubu.
Jihar Bauchi
Samu kari