Jihar Bauchi
Shugaba Bola Tinubu ya amince da cigaba da hako man fetur a Kolmani da ke iyakar jihohin Gombe da Bauchi. Ministan man fetur ne ya bayyana haka a Alkaleri.
Rahotanni sun tabbatar da cewa gobara ta tashi a makarantar Sheikh Dahiru Bauchi da ke Bauchi, inda ta ƙone gini da kayayyaki masu yawa, ciki har da littattafai.
Bayan harin yan bindiga a Bauchi, Gwamna Bala Mohammed ya tabbatar da mutuwar ‘yan bindiga fiye da 60 a harin da ya faru a kauyen Mansur na karamar hukumar Alkaleri.
A wannan labarin, za ku ji cewa Ministan harkokin waje, Ambasada Yusuf Tuggar ya ce gwamnan Bauchi, AbdulKadir Bala Mohammed ya so mari shi bayan ya zagi mahaifinsa.
An shiga jimami a jihar Bauchi bayan samun labarin rasuwar mukaddashin shugaban karamar hukumar Shira, Alhaji Adamu Wali. Marigayin ya rasu ne bayan jinya.
Sabon shugaban kamfanin NNPCL, Bayo Ojulari ya ce za a cigaba da aikin hako man fetur a Kolmani da ke Arewacin Najeriya da ke tsakanin jihohin Gombe da Bauchi.
Gwamnan Bauchi na shan suka kan cewa karatun Boko shirme ne a wani bidiyo. Dr Kabiru Danladi Lawanti ya soki gwamna Bala Mohammed kan maganar da ya yi.
Shugaban malaman kungiyar Izala na kasa na biyu, Sheikh Dalhatu Abubakar Hakimi ya fita daga APC da siyasa baki daya. Malamin ya sanar da shugaban APC a Bauchi.
Gwamnan Bauchi ya damu kan yadda 'yan bindiga suka dawo dajin Alkaleri, inda ya nemi sojoji su kawo karshen lamarin. Gwamnan ya yi Allah wadai da kisan 'yan banga.
Jihar Bauchi
Samu kari