Atiku Abubakar
Deji Adeyanju, wani mai rajin kare hakkin dan Adam, ya shawarci Atiku Abubakar da ya hakura da yin takarar shugaban kasa a 2027. Ya ce Atiku na da girman kai.
Jami'yyar PDP a jihar Ondo ta dakatar da shugabanta a jihar, Fatai Adams kan zargin zagon kasa ga jami'yyar tare da neman bata mata suna a idon duniya.
Atiku Abubakar ya bukaci Bola Ahmed Tinubu ya magance matsalar rashin tsaro da ake fama da ita, ya ce dole a san yadda za a kama wadanda su ka kashe mutane a Filato
Dan takarar shugaban kasa a jam'iyyar PDP ya bayyana sakonsa ga shugaban kasa, inda yace ya kamata a gyara komai a cikin shekarar da za a shiga don talaka.
Mutumin Atiku Abubakar da ya zarge shi da rashin gaskiya ya samu mukami da Bola Ahmed Tinubu ya nada sababbin darektoci a ma’aikatar harkokin jiragen sama.
A nazarinmu na shekarar 2023, mun duba 'yan siyasan da za a dade ana jinjina masu a Najeriya. A ciki akwai Rabiu Kwankwaso da Peter Obi da su ka nemi mulki.
An fara taso Shugabannin PDP a gaba saboda sun gagara ladabtar da Nyesom Wike. Sule Lamido ya yi Allah-wadai da yadda abubuwa su ke tafiya a jam’iyyarsa ta PDP.
Mun kawo jerin ‘yan siyasan da su ka fi kowa yin asara a bana. Sun shiga takara ko aka sa ran za su samu mukami a gwamnati, amma sun tashi babu komai a 2023.
Jerin sunayen yan siyasar Najeriya mafi shahara a 2023 ya hada da wadanda ke da tasiri a siyasa da kuma wadanda ke da tarin mabiya a lokacin zabe.
Atiku Abubakar
Samu kari