Atiku Abubakar
Atiku Abubakar ya bukaci shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu da ya bari kalamansa su yi daidai da ayyukansa yayin da yake magana kan cafke wani marubuci.
Yayin da rikicn Wike da Fubara ke ci gaba, Legit Hausa ta yi rubutu kan wasu manyan yan siyasa uku da Nyesom Wike ya yi fada da su. Cikinsu harda wanda ya yi kuka.
Takarar Atiku Abubakar a zabe mai zuwa ta na cikin hadari. Bode George ya ce a zaben 2027, babu wanda zai nemi tikitin jam’iyyar PDP sai mutanen yankin kudu.
An bayyana yadda wasu mutane suka mutu a hanyar Kaduna zuwa Abuja a ranar Lahadi, Atiku ya shiga damuwar da ta sa ya fito ya yi magana a kan wannan lamarin.
Atiku, dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar PDP a zaben 2023, ya yi martani ga rahoton cewa ya ki sakin bayanan karatunsa bayan ya fallasa Tinubu.
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar, ya ki yarda ya saki bayanan takardun karatunsa bayan ya fallasa shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu.
Shugabancin NNPP ta bayyana cewa ba ta cikin jam'iyyun da suka zauna suka tattauna kan shirin haɗa maja domin tunkarar babban zaben 2027 mai zuwa.
Dan takarar gwamnan jihar Kogi a inuwar PDP, Sanata Dino Melaye, ya musanta rade-raɗin da ke yawo cewa ya karbi N3bn daga Atiku Abubakar da Aliko Ɗangote.
Babbar jam'iyyar adawa ta ƙasa PDP ta musanta rahoton da ke cewa ta shiga shirin haɗa maja na jam'iyyun adawa 7 da nufin tunkarar babban zaben 2027.
Atiku Abubakar
Samu kari