Atiku Abubakar
Tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Alhaji Atiku Abubakar, ya shirya jagaba a majar da jam'iyyun adawa ke shirin haɗawa domin karya APC da Bola Tinubu a 2027.
Wasu 'yan adawa sun fara amsa kiran Atiku Abubakar na hada-kai domin a karbe mulki. Watakila ayi taron dangi da nufin ganin bayan Bola Tinubu a zaben 2027.
Jiga-jigan PDP masu marawa Shugaba Bola Tinubu baya a Najeriya a maimakon Atiku. 'Yan siyasa irinsu Chimoroke Nnamani sun yi ta yabon Bola Tinubu har su ka bar PDP.
Jerin mutanen Atiku Abubakar da su ka juya-baya, su ka koma goyon bayan APC a ofis. Irinsu Malam Garba Sheu sun rabu da tsohon mataimakin shugaban kasar.
Babban Hadimin Atiku Abubakar a zaben 2023, ya ce ya koma goyon bayan Bola Tinubu, sai dai duk abin da zai faru ya faru. A cewarsa, zai iya barin PDP.
Farfesa Pat Utomi ya ce ya tattauna da Peter Obi, Atiku Abubakar, Rabiu Kwankwaso da sauran shugabannin adawa kan shirin kafa babbar jam’iyya a kasar.
Tsohon kakakin kwamitin yakin neman zaben Atiku Abubakar, Daniel Bwala ya ziyarci Shugaban kasa Bola Tinubu a ranar Alhamis, 10 ga watan Janairu.
Atiku Abubakar ya ce Bola Tinubu ya cancanci a yaba masa a kan yadda ya dakatar da Minista, ya ce kudin talakawa sun zama ATM da POS a gwamnatocin Buhari da Tinubu.
Babban jigo a jam'iyyar Labour Party (LP), Pat Utomi, ya yi magana kan yiwuwar yin hadaka tsakanin Atiku, Peter Obi da Kwankwaso gabanin zaben 2027.
Atiku Abubakar
Samu kari