Atiku Abubakar
APC ta koka kan yadda Atiku Abubakar ke cigaba da sukan gwamnatin Bola Tinubu a kan tsadar rayuwa a Najeriya. APC ta ce ya kamata Atiku ya zamo dattijo.
Gwamnatin Bola Ahmed Tinubu ta dauki zafi bayan tsohon dan takarar shugaban kasa, Atiku Abubakar ya caccaki matakan da ta dauka kan tattalin arziki.
Tsohon mataimakin shugaban kasan Najeriya, Atiku Abubakar, ya yi Allah wadai da matakin da gwamnatin Bola Tinubu ta dauka na kai kananan yara kotu.
Dan takarar shugaban kasa a zaben 2023, Atiku Abubakar ya yi Allah wadai da rashin wutar lantarki musamman a Arewacin Najeriya inda ya ba da shawarwari.
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce bai da hannu a rikicin da ke aukuwa a cikin jam'iyyar PDP mai adawa a kasar nan. Ya fadi yadda ake ciki.
A yau Juma'a 25 ga watan Oktoban 2024, mai girma shugaban kasa, Asiwaju Bola Tinubu ya hadu da dan takarar shugaban kasa a zaben 2023, Atiku Abubakar.
Rikicin PDP kan zaben 2027 a kara ƙamari yayin da ake ƙoƙarin juya baya ga Atiku Abubakar. Yan bangaren Nyesom Wike sun fara goyon bayan gwamnan Oyo a kan Atiku.
Atiku Abubakar, tsohon dan takarar shugaban kasa na PDP ya ce ba zai iya kaskantar da kansa zuwa matsayin da Nyesom Wike ya ke ba. Ya ce ya damu da 'yan kasar.
Tsohon gwamnan jihar Rivers ya bayyana kadan daga koma bayan da Atiku ya samu a siyasa, inda yace sam ba zai samu shiga ba a siaysar Najeriya saboda wasu dalibai.
Atiku Abubakar
Samu kari