Atiku Abubakar
Manya da jiga jigan yan siyasa a Najeriya sun isa Kano shaida auren Aisha Kwankwaso da Fahad Dahiru Mangal. Jerin manya da suka je auren yar Kwankwaso.
A makon nan shugaba Bola Tinubu ya ba Daniel Bwala mukami a gwamnatinsa. Bwala lauya, masanin shari’a ne kuma malami wanda ake ganin bai da amana.
Fadar shugaban kasa ta ce za ta daina musayar yawu da tsohon dan takarar shugaban kasa, Atiku Abubakar, inda ta ce yan Najeriya ne yanzu a gabanta.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya amince da nadin Daniel Bwala wanda tsohon yaron Atiku Abubakar ne a matsayin hadiminsa na musamman a bangaren sadarwa.
Ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Ezenwo Wike, ya nuna cewa Atiku Abubakar, ba zai samu tikitin takarar shugaban kasa ba na PDP a zaben 2027.
Shugaban cocin INRI spiritual international church, Primate Elijah Babatunde Ayodele, ya ba su Atiku Abubakar hanyar kayar da Bola Tinubu a zaben 2027.
Atiku Abubakar ya ce ba ya hassada ga Bola Tinubu mai saka al'umma a wahalar rayuwa. Atiku ya ce Tinubu bai tanadi komai ga yan Najeriya ba ya fara mulki.
Tsohon dan takarar shugaban kasa, Atiku Abubakar ya sake sako gwamnatin Tinubu a gaba kan manufofin da ya ce su na kashe yan Najeriya da jefa su a wahala.
Fadar shugaban kasa ta yi martani ga Atiku Abubakar kan wasu malamai da ya yi a kan Bola Tinubu. Gwamnatin tarayya ta ce Atiku na yi wa Bola Tinubu hassada.
Atiku Abubakar
Samu kari