Atiku Abubakar
Tun bayan kai ziyara ga Muhammadu Buhari a gidansa da ke Daura a jihar Katsina ake zargin Atiku Abubakar da shirya manakisar kwace mulkin Bola Tinubu a 2027.
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya bayyana alhini kan harin kunar bakin wake da wata mace ta kai, da ya yi sanadiyyar mutuwar mutane 18
Wani rahoto ya bankaɗo yadɗa ƴan siyasada ƴaƴansu da matansu suka mallaki manya manyan kadarori a Dubai, ana ƙiyasin gidajen sun kai darajar N1.49trn.
An yi ikirarin cewa shugabar kotun daukaka kara mai shari'a Monica Dongban-Mensem tace an ba alkalan kotun sauraron kararrakin zaben shugaban kasa na 2023 cin hanci.
Kungiyar Arewa Think Tank ta soki Nasir El-Rufai da Atiku Abubakar kan ziyarar da suka kai wa Muhammadu Buhari a jihar Katsina inda ta ce duk shirin zaben 2027 ne.
Tsohon mataimakin shugaban kasa Atiku Abubakar ya yi martani bayan kisan Farfesa Yusuf da Birgediya Janar Harold a Abuja. Ya fadi mafita kan matsalar yan bindiga.
Tsohon mataimakin shugaban kasar Najeriya, Atiku Abubakar ya nemi a sanya masarautu a cikin kundin tsarin mulkin Najeriya domin kare su daga barazanar rugujewa.
Sanata Shehu Sani ya bayyana ziyarar da Atiku Abubakar, Nasir El-Rufa'i da sauran yan siyasa da suka kaiwa Buhari a matsayin shirin kayar da Bola Tinubu a 2027.
Bayan ziyarar Atiku Abubakar jihar Katsina domin gaisuwar sallah ga Muhammadu Buhari, na hannun daman Atiku ya bayyana abin da suka tattauna a Daura.
Atiku Abubakar
Samu kari