Atiku Abubakar
Mai magana da yawun kungiyar haɗaka, Bolaji Abdullahi ya ce sun zaɓi ADC a matsayin jam'iyyar da za su yi amfani da ita saboda tsarinta da manufofinta.
Uban jam'iyyar ADC, Ralph Nwosu ya ce David Mark da Rauf Aregbesola suna da kwarewar jagorantar haɗakar ƴan adawa zuwa fadar shugaban kasa a zaben 2027.
A labarin nan, za a ji yadda sabon shugaban ADC, Sanata David Mark ya sha gwagwarmayar siyasa tun a zamanin mulkin soja na Muhammadu Buhari da na dimokuraɗiyya.
Yayin da ake taron hadaka a Abuja, tsohon Ministan Shari'a, Abubakar Malami ya fice daga jam’iyyar APC tare da shiga ADC, yana cewa Najeriya na cikin mawuyacin hali.
A kokarin hadakar jam'iyyun adawa, Atiku Abubakar, Peter Obi, Nasir El-Rufai da Dino Melaye sun hallara a birnin Abuja domin kaddamar da jam'iyyar ADC a Najeriya.
An fara samun matsala a haɗakar yan adawa bayan Kungiyar “Concerned Stakeholders of the ADC” ta bayyana damuwa kan nadin sababbin shugabannin a ADC.
Peter Obi ya mika bukatar yin takara wa'adi daya ga gamayyar 'yan adawa a Najeriya. Obi ya ce zai yi takara sau daya ba tare da yin tazarce ba a 2031.
An hana su Atiku dakin taron kaddamar da ADC a Abuja ba zato ba tsammani. 'Yan adawar sun ce ba za su ja da baya ba yayin da suka zargi sa hannun gwamnati.
Ƙungiyar adawa ta Atiku ta zaɓi ADC don doke Tinubu a 2027, tare da naɗa David Mark da wasu ƙwararru a matsayin shugabanni, yayin da take kuma neman rajistar ADA.
Atiku Abubakar
Samu kari