Atiku Abubakar
Solomon Dalung ya kare sabbin shugabannin ADC tare da musanta zargin kwace jam’iyyar, yana mai cewa babu bidiyon David Mark da ke nuna yana cusa kudi a aljihu.
Tsohon mataimakin shugaban PDP na ƙasa, Bode George ya soki Atiku Abubakar da wasu manyan jiga-jigai, yana mai cewa bai kamata su gudu su bar gidansu na asali ba.
Dan majalisar tarayya na ADC, Hon. Leke Abejide ya bayyana cewa ba zai shiga haɗakar da ƴan adawa ke ƙoƙarin yi a jam'iyyarsa ba, ya ce ba za su kai labari ba.
Shugaban cocin INRI Evangelical, Primate Elijah Ayodele, ya yi hasashen cewa za a zaɓi Atiku Abubakar a matsayin ɗan takarar jam'iyyar hadakata a 2027.
Atiku Abubakar ya ce gazawar Bola Tinubu ce ta jawo Donald Trump ya ki gayyatar Najeriya taron kasashen Afrika. Atiku ya ce darajar Najeriya ta zube karkashin Tinubu
Tsohon minista a gwamnatin Muhammadu Buhari, Hadi Sirika ya karya ikirarin Nyesom Wike da Bayo Onanuga na cewa ya bar APC ya shiga hadakar 'yan adawa a ADC.
Dan takarar shugaban ƙasa karkashin inuwar ADC a zaben 2023, Dumebi Kachikwu ya ce tsagin Mark na shirin tsaida Atiku Abubakar takarar shugaban ƙasa.
Tsohon gwamnan Rivers, Nyesom Wike ya ce kawancen ADC ba shi da ƙarfi ko daidaito don fuskantar Bola Tinubu a 2027, ya ce PDP ce kaɗai ke da karfin takalar APC.
PDP ta musanta umartar 'ya'yanta su shiga ADC, tana mai cewa ita yanzu ta mai da hankali kan dinke barakar jam'iyyar da shirye-shiryen babban taron kasa kafin 2027.
Atiku Abubakar
Samu kari