Atiku Abubakar
Fitattun 'yan Najeriya sun taru a Babban Masallacin Abuja domin shaida daurin auren Musa Yar’Adua da Maryam Ayuba bayan sallar Juma’a 11 ga watan Yuli.
Al'ummar da ke zaune a yankin da ake haƙo mai a yankin Neja Delta sun bayyana Rotimi Amaechi a matsayin ɗan takarar da za su marawa baya a inuwar ADC a 2027.
Jam'iyyun adawa a Najeriya sun fara shirye-shirye domin zaben shekarar 2027 da ke tafe inda suka kaddamar da jam'iyyar ADC domin kwace mulkin Bola Tinubu.
Tsohon mataimakin shugaban PDP, Bodw George ya ce bai kamata manyan jam'iyyar kamar Atiku da David Mark su barta ba a halin yanzu, su roki su sauya tunani.
A yayin da 'yan Najeriya ke tunkarar zaɓen 2027, Primate Elijah Ayodele ya fitar da hasashe kan kawancen ADC. Ya kuma yi hasashe game da Peter Obi.
Jam'iyyar hadakar 'yan adawa ta ADC ta yi martani bayan zargin kifar da gwamnatin Bola Tinubu da fadar shugaban kasa ta mata. ADC ta da kuri'a za ta yaki Tinubu.
Wani malamin gargajiya ya yi hasashen cewa Shugaba Bola Tinubu zai faɗi zaɓen 2027, Atiku zai ci, lamarin da ya haifar da muhawara mai zafi a Najeriya.
Tsohon ministan harkokin cikin gida, Rauf Aregbesola ya bayyana cewa matuƙar ƴan adawa suka haɗa kansu wuri ɗaya a ADC, babu abin da zai gagare su a zaɓukan 2027.
ADC na samun karbuwa a Najeriya yayin da tsofaffin ministoci, gwamnoni da manyan ‘yan siyasa ke sauya sheka a shirye-shiryen zaben 2027 mai cike da kalubale.
Atiku Abubakar
Samu kari