Atiku Abubakar
Dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar AAC a zaben 2023, Omoyele Sowore, ya yi magana kan shiga hadakar 'yan adawa. Ya ce da yawa daga cikinsu sun cutar da Najeriya.
Gwamnan Katsina, Malam Dikko Umar Radda ya bayyana cewa lokacin yaudarar ƴan Najeriya ya wuce, ya kamata haɗakar yan adawa su yi bayani kan tallafin fetur.
A labarin nan, za a ji cewa tsohon makusancin Peter Obi, Kenneth Okonkwo ya ce babu wanda zai iya ja da Tinubu a zaben 2027 sai dan takarar Arewa.
A labarin nan, za a ji cewa jam'iyyar hadakar adawa ta ADC ta karyata cewa wasu daga cikin masu ruwa da tsakinta sun nemi Atiku Abubakar ka da ya yi takara.
Tsohon mai neman takarar shugaban kasa, Dele Momodu da ya sauya sheka zuwa APC ya tona yadda Nyesom Wike ya rufe ido kan takarar shugaban kasa a baya.
Tsohon na mai magana da yawun bakin kwamitin kamfen din Atiki Abubakar, Segun Sowunmi, ya caccaki tsohon ubangidansa kan yawan takarar da yake yi.
Mukaddashin shugaban ADC, Sanata Daviɗ Mark ya ce babu wani ɗan takara da suke fifitawa kan saura a batun takarar shugaban ƙasa a babban zaɓen 2027 mai zuwa.
Hadimin shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu, Daniel Hasan Bwala, ya yi wasu kalamai kan tsohon mataimakin shugaban kasan Najeriya, Alhaji Atiku Abubakar.
Fitaccen ɗan jaridar nan, Dele Momodu ya bayyana cewa zaɓinsa shi ne Atiku Abubakar a matsayin ɗan takarar jam'iyyar haɗaka watau ADC a zaben 2027.
Atiku Abubakar
Samu kari