Arewa
Kamfanin TCN ya yi magana kan yadda yake fama da yan bindiga a kan gyaran wutar lantarkin Arewa. TCN ya ce yan bindiga ne suka hana gyara lantarki ta Shiroro.
Gwamnatin Bola Tinubu ta fito da tsarin samar da wutar lantarki a Arewacin Najeriya ta amfani da hasken rana. Ministan wuta ya ce za a samar da lantarki da sola.
Gwamnatin tarayya ta fadi lokacin da za a dawo da wutar lantarki a Arewacin Najeriya. Hakan na zuwa ne bayan an dauke kwanaki ba wutar lantarki a jihohin Arewa.
Gwamnonin jihohin Arewa 19 sun shaidawa gwamnatin tarayya rashin jin dadin yadda matsalar lantarki ta girmama a shiyyar ta hanyar samar da karin layukan wuta.
Sheikh Yusuf Musa Assadus Sunnah ya ba gwamnoni shawara kan yadda za a kawo karshen rashin tsaro na ta'addanci inda ya ce ya kamata a soke yan sa-kai.
Shugabanni a Arewacin Najeriya da suka hada gwamnoni da sarakunan gargajiya sun nuna damuwa kan sabon kudiri da ke gaban Majalisar Tarayya na haraji.
Kwamishinan hadin kai da rage radadin fatara a jihar Taraba, Habu James Philip ya jawo cece-kuce a lokacin wani taro a China bayan katobarar da ya yi a furucinsa.
Bayan jihohin Arewacin Najeriya sun kwana akalla takwas babu ko kyallin hasken wutar lantarki, shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya bayar da umarni
Gwamnonin jihohin Arewa sun gano cewa talaucin da ake fama da shi a Najeriya gami da manyan kalubalen tsaro ya fi kamari a shiyyar nan idan aka kwatanta da Kudu.
Arewa
Samu kari