Arewa
Dan majalisar mazabar Damboa/Gwoza/Chibok a majalisar wakilai, Hon. Ahmadu Jaha ya bukaci Shugaba Bola Tinubu ya janye kudurin gyaran haraji daga majalisa.
Yan Najeriya musamman daga Arewacin kasar sun caccaki mawaki, Dauda Kahutu Rarara bayan fitar da wata sabuwar waka da ke yabon Sanata Barau Jibrin.
Wasu daga cikin 'yan majalisar Arewa sun hade kai wajen adawa da kudirin haraji. Daga cikinsu har da 'yan jam'iyya mai mulki ta APC, inda ake neman sake duba batun.
Fadar Shugaban Kasa ta ce gyaran haraji ba zai fifita Lagos ya lalata Arewa ba kuma hukumomin NASENI, TETFUND da NITDA za su ci gaba da aiki kamar yadda aka saba.
Shugaban hukumar yaki da cin hanci ta ICPC, Musa Aliyu ya tabbatar da samun yawan kyamar cin hanci inda ya ce 70% na yan Najeriya sun ki karbar cin hanci.
Majalisar dokokin jihar Kano ta buƙaci sanatoci da ƴan majalisar wakilai na tarayya su haɗa kai su yaƙi sabon kudirin sauya fasalin harajin Bola Ahmed Tinubu.
Gwamnan Kaduna, Malam Uba Sani ya bude sabon asibiti, wurin koyon sana'a da wurin tiyata da kula da lafiyar ido a kauyen Tudun Biri bayan shekara guda.
Ma’aikatan lafiya a asibitin kwararru na Gusau na neman albashin wata shida, alawus, da karin girma ko shiga yajin aiki. Suna zargin ba a gyara albashinsu ba.
Tsohon dan takarar gwamna ya fadi abin da ya dace da kudirin harajin Tinubu. Salihu Tanki Yakasai ya ce akwai bukatar dauko masana. Ya shawarci manyan Arewa.
Arewa
Samu kari