Arewa
Rundunar sojojin saman Najeriya ta yi luguden wuta a kan wasu yan bindiga da su ka yi yunkurin hana gyara layukan wuta da ke kawo haske ga Arewa.
Ana fama da matsalar yan bindiga, gwamnatin jihar ta tabbatar da bullar wasu masu alaka ta addini da ake kira Lakurawas da suke ayyukansu a kananan hukumomi biyar.
Kungiyar masu kafafen yada yada labarai ta Northern Broadcast Media Owners Association (NBMOA) maka tashar talabijin din Arewa24 da wasu guda bakwai a gaban kotu.
Gwamnatin jihar Borno ta gurfanar da kananan yara uku da wasu mutane 16 a gaban kotu kan zargin sun ci amanar kasa a zanga zangar da suka gudanar a Agusta.
Shugaban gidan rediyon kare hakkin bil'adama da ke Abuja, Ahmed Isa ya dakatar da shirin Brekete Family saboda bacin rai kan gurfanar da kananan yaran Arewa a kotu.
Wata kungiyar Arewa ta ‘National Youth Alliance ta caccaki gwamnatin Bola Ahmed Tinubu game da gurfanar da kananan yara a gaban kotu kan zargin cin amanar kasa.
Yayin da ake cece-kuce kan tsare yara ƙanana na tsawon watanni uku, Kungiyar Dattawan Arewa sun yi martani tare da yin Allah wadai kan matakin hukumomi.
Jagora a jam'iyyar APC a jihar Osun ya bayyana cewa yankin Arewacin Najeriya ba zai ki sake zaben Shugaba Bola Tinubu ba kan dokar gyaran haraji.
Sarkin Musulmi, Mai Martaba, Muhammad Sa'ad Abubakar III ya gwangwaje Farfesa Isa Ali Pantami da sarautar Majidadin Daular Usmaniyya a jihar Sokoto.
Arewa
Samu kari