Arewa
Kungiyar dattawan Arewacin Najeriya (NEF) ta ki amincewa da Dokar Gyaran Haraji, tana mai gargadin cewa dokar za ta iya haddasa rikici ga tattalin arzikin kasar.
Kungiyar Arewa Consultative Forum (ACF) ta yi magan kan masu zargin cewa tana sukar gwamnatin Bola Tinubu saboda dan Kudu ne inda ta ce har Muhammadu Buhari ta soka.
Rahotanni sun tabbatar da mutuwar fitaccen dan siyasa kuma tsohon Sanata a jihar Kano, Aminu Inuwa wanda ya rasu a jiya Juma'a 22 ga watan Nuwambar 2024.
Bayan yada jita-jita, shugaban masu rinjaye a Majalisar Dattawa, Sanata Opeyemi Bamidele ya mayar da martani kan jita-jitar rigimarsa da Godswill Akpabio.
Ministan tsaro a Najeriya, Mohammed Badaru Abubakar ya sha alwashin kawo karshen ta'addanci inda ya bukaci hadin kan sojoji game da yaki da yan ta'adda.
'Yan Najeriya musamman a Arewa sun yi ca kan katin gayyatar ɗaura aurwn yaran mataimakin shugaban majalisar dattawa, Barau Jibrin, wanda za a yi a fadar Aminu.
Sanata Rabi'u Musa Kwankwaso da wasu shugabannin Arewa na adawa da kudirin harajin Bola Tinubu. Ali Ndume ya nuna adawa da kudirin harajin Bola Tinubu.
Kungiyar tafiyar siyasa a Arewa ta League of Northern Democrats (LND) ta fara motsa shiyyar gabanin zaben shugaban kasa a 2027, inda ake fatan mulki ya dawo Arewa.
Gwamna Inuwa Yahaya ya kaddamar da ginin majalisar dokoki da kotun Gombe da zai ci N28.9bn domin karfafa shugabanci da bunkasa dimokuradiyya a jihar.
Arewa
Samu kari