Arewa
Rahotanni sun nuna cewa wani kwale-kwale da ya ɗauko mutane akalla 200 ya kife a kogin Neja a jihar Neja, ana fargabar da mutane da dama sun rasa rayukansu.
Sanatocin Arewa sun gudanar da taron sirri bayan kudurin sake fasalin haraji ya tsallake karatu na biyu, inda aka tura shi zuwa Kwamitin Kudi na majalisar dattawa.
Gwamna Uba Sani na jihar Kaduna ya sake bude kasuwar dabbobi ta Kara da ke a Birnin Gwari bayan shekaru 10 tana rufe. Ya ce za a mayar da wuta da sadarwa a yankin.
Gwamnan jihar Kaduna, Uba Sani ya karbi wasu kasurguman yan bindiga da suka ajiye makamansu kan ayyukan ta'addanci da suka shafe shekaru suna yi a yankin.
Amnesty International ta ce akalla masu zanga-zanga 24 ne aka kashe yayin da aka kama akalla mutum N1,200 a zanga-zangar #EndBadGovernance a Najeriya.
Jam'iyyar APC ta musanta labarin da ake yaɗawa kan dakatar da Sanata Aishatu Binani daga APC a jihar inda ya ce wannan labarin kanzon kurege ne babu gaskiya.
Za a ji cewa tsohon shugaban kasar nan, Janar Yakubu Gowon mai ritaya ya bayyana damuwa a kan yadda Arewa ke fama da kalubale iri-iri, musamman rashin tsaro.
Duk da cewa wasu na ganin wani yunkuri ne na duba tasirin Odumegwu Ojukwu, a karshe Yakubu Gowon ya bayyana dalilin da ya sa ya raba Najeriya zuwa jihohi 12.
Gwamnan jihar Yobe, Mai Mala Buni ya bai wa mutanen da ambaliya ta rutsa da su da talakawa tallafin N2.9bn, ya kuma waiwayi masu kananan sana'o'i.
Arewa
Samu kari