Arewa
Gidauniyar Hon. Ibrahim Ali Usman ta cire wa wata al'umma kitse a wuta bayan gyara rijiyoyin burtsatse 100 da kuma taimakawa wata mata aka gina mata sabon gida.
An gudanar da jana'izar mutum 86 daga cikin wadanda suka mutu a gobarar tankar man fetur a jihar Neja yayin da wasu 'yan kasuwa suka rasa dukiyoyinsu.
NAHCON ta amince da Naira miliyan 8.7 a matsayin kudin aikin Hajjin 2025 ga maniyyatan Kudu, sai Naira miliyan 8.3 ga 'yan Arewa maso Gabas. Ta yi karin bayani.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya bayyana rashin jin dadinsa ga abin da ya faru na gobarar tabkar mai a jihar Neja. Ya mika sako mai daukar hankali ga iyalai.
Tsohon shugaban kasa, Muhammadu Buhari ya tura sakon ta'azziya ga iyalan wadanda suka rasa rayukansu a iftila'in fashewar tankar mai da ya faru a jihar Niger.
Hukumomi a jihar Niger da ke Arewacin Najeriya sun tabbatar da cewa yawan mutane da suka mutu sanadin hatsarin tankar fetur sun kai 86 yayin 55 suka samu raunuka.
Yayin da ake cece-kuce kan kudirin haraji, Sanata Orji Kalu ya bukaci gwamnoni su rage siyan motocin alfarma, su ba da himma kan jan hankalin masu zuba jari.
Wata sabuwar ƙungiya mai suna “ACHAD Life Mission International” ta bulla a Arewa maso Yamma musamman jihar Kaduna da ale zargin tana da alaƙa da fataucin mutane.
Wata tankar dakon mai da ta fashe fetur ya fara kwarara ta kama da wuta bayan mutane sun gana kewaye ta, ana fargabar rasa gomman rayuka a jihar Neja.
Arewa
Samu kari