Arewa
Gwamnatin Tarayya ta ayyana kungiyar Lakurawa a matsayin ta ta'addanci tare da haramta ta da sauran kungiyoyin da ke da alaka da ita a Arewacin Najeriya.
Farashin kayan hatsi a kasuwar Dandume da ke jihar Katsina ya karye sosai, shinkafa N55,000, wake N90,000, gero N67,000; yayin da kasuwar ke ci sau uku a sati.
Rahotanni sun tabbatar da cewa tankar mai ta sake faduwa a jihar Taraba inda matasa suka taru a wurin yayin da jami'an tsaro suka dakatar da su daga diban fetur.
Gwamnan jihar Kaduna, Uba Sani, ya tabbatar da bin doka inda ya mayar da basarake, Jonathan Paragua Zamuna matsayin sarkin Piriga bayan Nasir El-Rufai ya tube shi.
Gwamnoni sun yi sauye sauye kafin yarda ka kudirin harajin Bola Tinubu. Sun dakatar da kara harajin VAT, sauya yadda za a raba kudi ga jihohi da NITDA da TETFUND
Da safiyar yau Laraba 22 ga watan Janairun 2025, Gwamnan Benue, Hyacinth Alia, ya kai ziyarar bazata sakatariya inda ya gano yadda ma'aikata ke wasa da aikinsu.
Farfesa Usman Yusuf ya ce wajibi ne kowan musulmi ya tsoma baki a kan abubuwan addini da ba su dace ba bayan malaman Izala za su jagoranci taron addu'a a Abuja.
Rahotanni sun bayyana cewa an sace fastoci uku a jihar Kogi bayan sun yi wa’azi. Masu garkuwar na neman Naira miliyan 20 a matsayin kudin fansar malaman.
Wata tanka ta sake faɗuwa tana zubar da man gyaɗa, mutane sun sake tururuwa ɗibar ganima ba tare da fargabar abin da ya faru kwanakin baya ba a jihar Niger.
Arewa
Samu kari