Arewa
Gwamnatin tarayya ta bayyana cewa akwai tsananin talauci a Arewa maso Gabas, wanda ke bukatar a yi kokarin warware matsalar don ceto mutanen yankin.
Mazauna garin Maru a jihar Zamfara sun fito kan tituna domin nuna adawarsu kan karuwar hare-haren 'yan bindiga. Sun bukaci hukumomi su dauki mataki.
Bayan shafe watanni uku babu labarinsa, al'umma a jihar Taraba sun bukaci sanin halin da mataimakin gwamna, Alhaji Aminu Alkali ke ciki game da lafiyarsa.
Farfesa Usman Yusuf ya fito da bayanai kan maganganun da ya yi a taron matasan Arewa a jihar Bauchi ana daf da kama shi, ya soki Faransa da Bola Tinubu.
Bayan Kungiyar NBMOA ta maka Arewa24 a gaban kotu bisa zargin gudanar da ayyuka ba tare da lasisi ba a Najeriya za a saurari shari’ar a birnin Abuja.
Bayan zaman babbar kotun Abuja, fitacciyar yar gwagwarmayar nan, Naja'atu Mohammed da Salomon Dalung sun nuna ɓacin ransu kan kama Farfesa Usman Yusuf.
A makon da ya gaba majalisar wakilai ta karanta wasu bukatu da aka gabatar a gabanta na kirkirar sababbin jihohi 31 bayan 36 da ake da su a Najeriya.
Gwamna Zulum ya miƙa sandar mulki ga sabon Shehun Bama, Dr. Umar ElKanemi, tare da yabawa tsohon Shehu kan gudunmawarsa a ilimi, lafiya da zaman lafiya.
Dangote Peugeot ya fara hada Peugeot 3008 GT a Kaduna, yana shirin kaddamar da Landtrek 4x2, don bunkasa kasuwar motocin gida da habaka tattalin arzikin kasa.
Arewa
Samu kari