Arewa
Mataimakin shugaban jam'iyyar APC na kasa a yankin Arewa maso Yamma, Garba Datti Mohammed, ya bayyana garabasar da yankin ya samu a mulkin Bola Tinubu.
Gobarar kasuwar Zamfara ta kone shaguna 55, inda ta shafi sashen masu sayar da magungunan gargajiya. 'Yan kasuwa sun roƙi gwamnati ta kai masu dauki.
Obi na Onitsa, mai martaba Nnaemeka Achebe, ya yi magana kan rahotannin da ke cewa ya yi wa 'yan Arewa kashedi kan kisan da aka yi wa mafarauta a Edo.
NNPP reshen Arewa maso Gabas ta gargadi 'ya'yanta a kan su yi hattara da wasu korarrun 'yan hjam'iyya da ke yada labarin karya a kan hukuncin kotu.
Babbar kotu da ke zamanta a Jos din jihar Plateau ta dage shari’ar kisan gilla kan Manjo-Janar Idris Alkali zuwa 28 da 29 ga watan Mayun shekarar 2025.
Yan sanda sun kwace makaman yan sa-kai a Uromi bayan kisan wasu Hausawa 16 a karshen watan Maris wanda ya jawo suke zanga-zanga a yankin da ke jihar Edo.
Wani matashi, Ibrahim Modibbo ya ce Tinubu bai ci jiharsa ba a 2023, Arewa ta taimaka masa, amma yanzu tana shan wahala. Ya nemi Arewa da Kudu so kada Tinubu a 2027.
Dakarun sojojin Najeriya masu aikin samar da tsaro sun samu nasara kan miyagun 'yan bindiga a jihar Taraba. Sojojin sun hallaka miyagu tare da kwato makamai.
An gano wani tsohon bidiyo da marigayi ke zuba ruwan addu'o'i ga Sheikh Idris Abdul'aziz Dutsen Tanshi kan yaki da Boko Haram da ya yi lokacin yana raye.
Arewa
Samu kari